• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Irin Hikima Da Karfin Da Suka Ba Da Muhimmin Tasiri

by CGTN Hausa
2 years ago
karfi

A ranar 26 ga watan Afrilu na shekarar 2024, an yi wani bikin nune-nunen hotuna na musamman a birnin Beijing.

A yayin bikin, mai daukan hotuna daga kasar Faransa Gregoire de Gaulle, ya nuna hotunan da ya dauka cikin shekaru 40 da suka gabata a kasar Sin, wadanda suka nuna ci gaba da sauye-sauyen da aka samu a kasar Sin.
Sabo da tasirin da tsohon yare suka yi masa, Gregoire de Gaulle yana son kasar Sin sosai, kuma dan uwan mahaifinsa shi ne shugaban farko na Jamhuriyar Faransa Ta Biyar wato Charles de Gaulle.

A shekarar 1964, shugaba Charles de Gaulle ya tsaida kudurin kafa huldar diflomasiyya a tsakanin kasarsa da Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin. Wannan kuduri mai ma’ana da ya aiwatar, ya bude sabon babin dangantakar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu, haka kuma, ya kasance muhimmin batu cikin harkokin siyasar kasashen duniya, wanda ya kafa tushen hadin gwiwar dake tsakanin kasar Sin da kasar Faransa cikin dogon lokaci.

  • Xi Ya Halarci Bikin Rufe Taron Kwamitin ‘Yan Kasuwan Sin Da Faransa Karo Na 6

A ranar 25 ga watan Janairu na shekarar 2024, a yayin bikin taya murnar cika shekaru 60 da kafuwar huldar diflomasiyya a tsakanin kasar Sin da kasar Faransa, shugaban kasar Sin ya bayyana cewa, harkar kulla huldar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu a shekarar 1964, ta kasance babbar harkar siyasa da ta faru cikin tarihin kasashen duniya. Shugaban kasar Sin na lokacin, Malam Mao Zedong, da shugaban kasar Faransa na lokacin, Malam Charles de Gaulle, sun nuna himma da karfinsu, wajen bude kofar hadin gwiwar dake tsakanin yammacin kasashen duniya da gabashin kasashen duniya, lamarin da ya samar da damammaki, da fata ga kasashen dake cikin Yakin Cacar Baki.

Ya zuwa yanzu, shekaru 60 bayan faruwar hakan, an samu sakamako masu kyau bisa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Faransa, wadanda suka nuna nasarar mu’amala a tsakanin gabashin kasashen duniya da yammacin kasashen duniya. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Next Post
Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

LABARAI MASU NASABA

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.