• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Dakatar Da Likita Saboda Sakaci A Jihar Kano

by Naziru Adam Ibrahim
1 year ago
in Labarai
0
An Dakatar Da Likita Saboda Sakaci A Jihar Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban sakataren hukumar kula da asibitocin Jihar Kano, Dakta Mansur Nagoda, ya amince da dakatar da wani jami’in lafiya a asibitin koyarwa na Muhammad Abdullahi Wase.

Dakatarwar na zuwa ne sakamakon korafe-korafe da yawa da aka samu daga majinyata da ma’aikata game da rashin zuwa aikin likitan ba tare da sanarwa ba.

  • An Kashe Kasurgumin Dan Bindiga Modi Da Yaransa 4 A Katsina
  • Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Mutane 9 Da Ake Zargi Da Aikata Fashi A Kano

A cewar Dokta Nagoda, likitan da aka dakatar “wanda aka sakaya sunansa”, ya bar wajen ba tare da sanar da hukumar asibitin ba.

Ya bayyana cewa an yi ta kiraye-kirayen da yawa ga likitan da aka dakatar, amma ta ci gaba da amsawa tana cikin harabar ba tare da ta kasance a cikin dakin likitocin ba kuma ba ta fito ba har sai da safe, wanda hakan ya sa mai ciwon siga a cikin ruɗani.

Sakataren zartarwar ya kara da cewa ya kamata a ce rantsuwar da likitocin suka yi na kare rayuka da dukiyoyin su zama farkon abin da za su fara yin aiki a cikin tsarin sannan ya bukaci kowa ya tashi tsaye.

Labarai Masu Nasaba

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

“Bari wannan ya zama gargadi ga kowa, idan ta kowace hanya dole ne ka kasa aiki, yana da matukar muhimmanci ka yi tsari mai kyau da wani likita domin ya rufa maka aiki, ba za mu nade hannayenmu muna kallon yadda kowa yake abin da yake so ba.”

Nagoda ya kara da cewa dakatarwar za ta ci gaba da aiki har sai an kammala bincike, tare da jaddada kudirin hukumar na tabbatar da rikon amana da kwarewa a tsakanin ma’aikatan kiwon lafiya.

Nagoda ya yi gargadin cewa “Hukumar zartaswa za ta ci gaba da aiki da karfi kuma muna sa ran duk wanda sunansa ya bayyana a cikin jerin sunayen aiki zai kasance a bakin aiki, kana idan mutum ya samu wata matsala ya kuka da kansa.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DakatarwakanoLikitaSakaci
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kashe Kasurgumin Dan Bindiga Modi Da Yaransa 4 A Katsina

Next Post

‘Yansanda Sun Kama Matashin Da Ya Cinna Wa Masallaci Wuta A Kano

Related

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

3 minutes ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

10 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

11 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

12 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

13 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

15 hours ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Matashin Da Ya Cinna Wa Masallaci Wuta A Kano

'Yansanda Sun Kama Matashin Da Ya Cinna Wa Masallaci Wuta A Kano

LABARAI MASU NASABA

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.