• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Nijeriya Ya Kirkiro Manjahar Wayar Salula Ta Biyan Kudade Ba Tare Da Intanet Ba

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Kimiyya Da Fasahar Sadarwa
0
Dan Nijeriya Ya Kirkiro Manjahar Wayar Salula Ta Biyan Kudade Ba Tare Da Intanet Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani dan Nijeriya mai kere-kere, Temitayo Gbadebo, ya kirkiro manhajar wayar hannu domin saukaka biyan kudade ta hanyar amfani da fasahar ‘Short Libed Distributed Ledger Technology’ (SLDLT) da fasahar aikewa da sakon karta kwana (SMS) ko da babu internet.

A cewarsa, manjanar an kirkire ta ne domin ba da damar kawo mafita kan matsalolin biyan kudi ga harkokin cinikayyar saye da sayarwa.

  • Xi Ya Jaddada Muhimmancin Kare Muhalli A Wuraren Kewayen Rawayen Kogi
  • Garambawul Da Muke Wa Tsarin Aikin Sojojin Nijeriya –Janar Musa

A wata sanarwar da ya aike da ita wa Jaridar LEADERSHIP, ya ce, manhajar an tsarata na yadda za ta yi aikinta da tabbatar da kudin cinikayya ya shiga kafin ma a bata wani lokaci kuma babu bukatar sai an bata wani data ko shan wahalar neman data kafin manhajar ta biya bukatar da ake nema.

Temitayo Gbadebo ya ce, kan yawan kalubalen samun damar shiga Internet da ake da shi a kasar nan, wanda hakan na janyo cikas cinikayyar kudade ta manhajojin waya, mutane za su yi amfani da wannan fasahar ta hanyoyi biyu mutum damutum ko ta layin SMS.

Ya ce, “Matsalar shiga internet a Nijeriya ya kasance babbar matsala, wanda ke haifar da cikas ga manhajojin wayoyin hannu. Samun damar shiga internet ya ragu daga kaso 45.57% zuwa 43.53%, inda kamfanonin wayoyin sadarwa suke da alhakin fadada hanyoyin shiga internet ta hanyoyin tatsar kudade da yawa, rashin tsaro, tsadar farashin shiga internet da sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet

“Mu’alamar kai tsaye na mutum da mutum na amfani da fasahohi kamar su NFC, Bluetooth, ko Wifi Direct, tare kuma da takaitaccen hanyar fasahar (SLDLT) wajen sabunta hada-hada kudi. Layin sadarwar SMS na amfani da fasahohi cikin sauki da inganci na musayar bayanai.

“Wannan fasahar za ta taimaka wa masu amfani da ita wajen samar musu da hanyoyi mafi sauki da kuma ba su sahihin kwarin guiwa wajen amfani da hanyoyin mu’amalar kudade, zai taimaka sosai wajen kyautata hada-hadar kudade,” ya shaida.

Gbadebo dai ya samu nasarar kirkirar wannan tunanin nasa ne tun a 2021, bayan da ya fuskanci kalubalen cire kudi kan rashin yanar gizo a sakamakon rashin injin cirar kudi na ATM a yankinsa.

Wannan dalilin ne ya sanya shi tsunduma fagen neman yadda zai karkiri wannan manhajar da zai yi amfani wajen saukaka hada-hadar kudade ko da babu internet ko USSD.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dan NijeriyaManhaja
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhin Littafin Zube Na ‘Sidi Ya Shiga Makaranta’ Na Umaru Ladan Da Michael Crowder (4)

Next Post

Yadda Aka Ƙaddamar Da Manyan Ayyukan Tituna A Gusau, Babban Birnin Jihar Zamfara

Related

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

2 months ago
Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet

4 months ago
Hanyoyin Kare Kanka Daga Damfara Ta Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Hanyoyin Kare Kanka Daga Damfara Ta Intanet

4 months ago
Yadda Za A Kare Yara Daga Barazanar Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Yadda Za A Kare Yara Daga Barazanar Intanet

4 months ago
Mantuwa Na Matukar Taimakon Rayuwar Mutane – Masani
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Mantuwa Na Matukar Taimakon Rayuwar Mutane – Masani

9 months ago
Yadda Na Kirkiro ‘Brain-chip’ Da Ke Dawo Wa Wadanda Aka Haifa Da Makanta Ganinsu – Elon Musk
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Yadda Na Kirkiro ‘Brain-chip’ Da Ke Dawo Wa Wadanda Aka Haifa Da Makanta Ganinsu – Elon Musk

9 months ago
Next Post
Yadda Aka Ƙaddamar Da Manyan Ayyukan Tituna A Gusau, Babban Birnin Jihar Zamfara

Yadda Aka Ƙaddamar Da Manyan Ayyukan Tituna A Gusau, Babban Birnin Jihar Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

June 27, 2025
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

June 27, 2025
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

June 27, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

June 27, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

June 27, 2025
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.