• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani: Kokarin Koya Da Kuma Mallakar Fasahohi Daga Sauran Kasashen Waje

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani: Kokarin Koya Da Kuma Mallakar Fasahohi Daga Sauran Kasashen Waje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A watan Afrilun shekarar 2018, an gudanar da bikin murnar cika shekaru 30 da kafuwar yankin musamman na tattalin arziki na lardin Hainan a birnin Haiko, fardar lardin. Inda shugaban Xi ya sanar cewa, “Kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta Sin ya yanke shawara cewa, zai goyi bayan gina yankin gwaji na cinikayya cikin ’yanci a dukkan tsibirin Hainan, kuma zai goyi bayan Hainan don bincike da inganta gina tashar cinikayya cikin ’yanci mai salon musamman na Sin a kai a kai, da kuma kafa manufofi da tsare-tsare na tashar cinikayya cikin ’yanci a matakai.”

’Yan jam’iyyar kwaminis ta Sin da marigayi Deng Xiaoping ya wakilta, sun mayar da budadden ra’ayinsu zuwa ra’ayin mulkin kasa wato “bude kofa ga kasashen waje”, kuma sun dauki hakan a matsayin wata babbar manufar Sin. Bayan da aka gabatar da shi a cikin shekaru fiye da 30 da suka gabata, manufar bude kofa ga kasashen waje da Sin ta yi ta samu sakamako mai kyau.

  • Yan Kasuwan Ketare Za Su Samu Sabbin Damammaki A Kasar Sin
  • Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Samu Sakamako Mai Kyau A Rabin Farko Na Shekarar Bana

Tun daga shekarar 2012, Xi Jinping ya yi amfani da ra’ayinsa na kokarin koya da kuma mallakar fasahohi daga sauran kasashen waje, ya fitar da sabon ra’ayin “ci gaba ta hanyar bude kofa”. Ya ce, bude kofa da Sin ta yi wa kasashen waje ya shafi fanonni da bangarori daban daban, kamata ya yi a inganta gina sabon yanayi na bude kofofin bangarori daban daban.

A sabon zamanin da muke ciki, Sin ta yi kokarin hada kan sauran kasashen duniya wajen raya tattalin arziki, da kuma kokarin hada dukkannin karfin kasashen duniya wajen bude kofofinsu tare.

Saboda ya dauki ra’ayin bude kofa ga kasashen wajen domin kokarin koya da kuma mallakar fasahohi daga sauran kasashen waje, Xi Jinping ya gabatar da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya. A wannan sabon zamani, shawarar nan ta yi ta tabbatar da ganin kasashe daban daban sun ci gajiya tare. Xi ya ce, “bude kofa ita ce muhimmin karfi na ci gaban wayewar kan bil’adama, kuma hanya ce da ake bi wajen ciyar da dukkan kasashen duniya gaba.”

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Sabon yanayin samun nasara tare ta hadin gwiwar kasa da kasa da Xi Jinping ke jagoranta, ba ma kawai ya sanya JKS take jagorantar al’ummun Sinawa da su bude kofar kasar Sin ga duk duniya ba, har ma ya sa kaimi da kuma kuzari ga sauran kasashen duniya da su bude kofa da kuma neman ci gaba tare. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa Taron JKS Da Ake Yi Ya Jawo Hankalin Duniya

Next Post

Matasa Fiye Da Miliyan Daya Za Su Amfana Da Shirin Koyon Sana’o’i – Minista

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

16 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

16 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

18 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

21 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

23 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

24 hours ago
Next Post
Matasa Fiye Da Miliyan Daya Za Su Amfana Da Shirin Koyon Sana’o’i – Minista

Matasa Fiye Da Miliyan Daya Za Su Amfana Da Shirin Koyon Sana'o'i - Minista

LABARAI MASU NASABA

Sin

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.