• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani: Lafiyar Al’umma Shi Ne Tushen Zaman Lafiyar Kasa

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani: Lafiyar Al’umma Shi Ne Tushen Zaman Lafiyar Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

Bayan da Xi Jinping ya fara aiki a matsayin shugaban kasar Sin, ya yi amfani da shekaru 8 wajen ba da jagoranci ga dukkanin al’ummomin kasar Sin domin yin wani muhimmin aikin da ya janyo hankulan kasashen duniya, wato kawar da kangin talauci baki daya a duk fadin kasar Sin. Aikin da ya fitar da masu fama da talauci kimanin miliyan dari daya dake yankunan karkarar kasar Sin daga kangin talauci. Lamarin da ya kasance abin al’ajabi a duk fadin duniya.

Xi Jinping ya kan ce, jama’a su ne tushen kasa, in aka samu lafiyayyar al’umma, za a samu zaman lafiyar kasa baki daya. Hakan ya sa, shugaba Xi ya gabatar da ra’ayin “mai da muradun jama’a a gaban komai” domin neman bunkasuwar kasa. Ra’ayin ya kuma kasance bukatarsa a fannin tsara harkokin raya zamantakewar al’umma da tattalin arzikin kasa, kuma shi ne burin kasar Sin a lokacin da take zurfafa ayyukan yin kwaskwarima bisa dukkan fannoni a sabon zamani. Kamar yadda shugaba Xi ya bayyana,“Mun mai da bukatun al’umma na jin dadin zaman rayuwa a matsayin babban burinmu, da kuma ba da karin tallafi ga al’ummun kasar cikin yanayin adalci, bisa sakamakon da aka samu a fannin yin kwaskwarima da neman bunkasuwa.”

  • IMF Ya Daga Hasashen Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na 2024 Zuwa Kashi 5%
  • Kotu Ta Dawo Da Shaibu A Matsayin Mataimakin Gwamnan Edo

Wannan ra’ayin neman bunkasuwa na “mai da muradun jama’a a gaban komai” da shugaba Xi ya gabatar, ba kawai ya yi bayani game da tambayar “Sabo da wadanne mutane ne muka yi kwaskwarima”, haka kuma, ya yi bayani ne game da tambayar “Za mu dogaro kan wadanne mutane ne domin yin kwaskwarima”. Xi Jinping ya ce, “Ya kamata mu tsaya tsayin daka wajen tsara manufofinmu bisa ka’idojin ko jama’a za su nuna goyon baya ko a’a, ko jama’a za su yarda ko a’a, ko jama’a za su ji dadi ko a’a.

Kana, ya kamata mu bi ra’ayin al’umma, da girmama bukatunsu, da mai da hankali kan halayen da suke ciki, da kuma dukufa wajen kyautata zaman rayuwar al’umma. Ma’anar ita ce, a gabatar da kuma aiwatar da manufofi masu dacewa, domin ba ga jagoranci ga jama’ar kasa wajen neman ci gaba, yayin da muke samun karfin ci gaba da ayyukanmu bisa bunkatun da jama’ar kasa suke nunawa domin neman bunkasuwa.” (Mai Fassara: Maryam Yang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gobara Ta Yi Sanadin Mutuwar Iyalan Kwamishinan Ilimi A Kano

Next Post

Sojoji Sun Kama Mutane 7 Tare Da Kwato Makamai A Filato

Related

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan
Daga Birnin Sin

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

3 hours ago
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

4 hours ago
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 
Daga Birnin Sin

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

5 hours ago
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

6 hours ago
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150
Daga Birnin Sin

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

7 hours ago
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

1 day ago
Next Post
Sojoji

Sojoji Sun Kama Mutane 7 Tare Da Kwato Makamai A Filato

LABARAI MASU NASABA

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

August 9, 2025
Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

August 9, 2025
Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

August 9, 2025
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

August 9, 2025
Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

August 9, 2025
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

August 9, 2025
Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

August 9, 2025
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

August 9, 2025
An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

August 9, 2025
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

August 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.