• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EURO 2024: Ƴan Wasa Shida Da Suka Nuna Bajintar Lashe Takalmin Zinare

by Abba Ibrahim Wada
11 months ago
in Wasanni
0
EURO 2024: Ƴan Wasa Shida Da Suka Nuna Bajintar Lashe Takalmin Zinare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abu da ba a tada a yi ba a tarihin gasar cin kofin Nahiyar Turai da aka kammala a kasar Jamus da kasar Spaniya ta lashe shi ne, hukumar kwallon kafa ta Nahiyar Turai da take shirya gasar ta ba wa ‘yan wasa shida kyautar takalmin zinare kasancewar kowanne daga cikinsu yana da kwallaye uku.

Kyaftin din tawagar Ingila, Harry Kane ya karda i kyautar takalmin zinare a Euro 2024 tare da ‘yan wasa biyar a matakin wadanda ke kan gaba a cin kwallaye kamar yadda hukumar ta yi alkawari.

  • Newcastle Ta Kori Manchester City A Gasar League Cup Ta Kasar Ingila
  • Spain Ta Lallasa Ingila A Wasan Ƙarshe Na Kofin Euro 2024

Sauran da suka karda i kyautar sun hada da dan wasan Sifaniya, Dani Olmo da na Georgia, Georges Mikautadze da na Netherlands, Cody Gakpo da na Sloda akia, Ida an Schranz da kuma na Jamus, Jamal Musiala. Kane da Olmo sun buga wasan karshe ranar Lahadi a birnin Berlin, amma ba wanda ya zura kwallo a karawar da Sifaniya ta doke Ingila 2-1 wanda hakan ne ya sa dole aka hakura aka ba wa mutum shida.

A baya a kan tantance gwarzo, idan aka duba yawan kwallon da ya ci da wadanda ya bayar aka zura a raga, amma a Euro 2024 UEFA ta ce da yawan cin kwallaye za ta yi amfani. Kane, mai buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich, mai shekara 30 ya ci Denmark da Sloda akia da kuma Netherlands a Euro 2024, kuma shi ne ya lashe kyautar takalmin zinare a gasar Bundesliga ta Jamus da ta wuce, wanda ya zura kwallo 36.

Tsohon dan wasan Tottenham shi ne kan gaba a yawan ci wa tawagar Ingila kwallaye a tarihi, kuma shi ne ya lashe kyautar a kofin duniya a shekarar 2018, wanda ya zura shida a raga.

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

Dan wasan Sifaniya da Manchester City, Rodri, shi ne ya lashe kyautar fitatcen dan kwallo a Euro 2024 haka kuma Lamine Yamal na Sifaniya da Barcelona shi ne matashin dan wasan gasar cin kofin nahiyar Turai ta bana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AwardsEuro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Masarautar Kano: Sarki Bayero Ya Fara Bayyana A Bainar Jama’a A Kano

Next Post

An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan ‘Yansandan Ƙasar

Related

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa
Wasanni

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

4 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Wasanni

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

1 day ago
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?
Wasanni

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

1 day ago
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr
Wasanni

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

4 days ago
Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi
Wasanni

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

4 days ago
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford
Wasanni

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

6 days ago
Next Post
An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan ‘Yansandan Ƙasar

An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan 'Yansandan Ƙasar

LABARAI MASU NASABA

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.