• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EURO 2024: Ƴan Wasa Shida Da Suka Nuna Bajintar Lashe Takalmin Zinare

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
EURO 2024: Ƴan Wasa Shida Da Suka Nuna Bajintar Lashe Takalmin Zinare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abu da ba a tada a yi ba a tarihin gasar cin kofin Nahiyar Turai da aka kammala a kasar Jamus da kasar Spaniya ta lashe shi ne, hukumar kwallon kafa ta Nahiyar Turai da take shirya gasar ta ba wa ‘yan wasa shida kyautar takalmin zinare kasancewar kowanne daga cikinsu yana da kwallaye uku.

Kyaftin din tawagar Ingila, Harry Kane ya karda i kyautar takalmin zinare a Euro 2024 tare da ‘yan wasa biyar a matakin wadanda ke kan gaba a cin kwallaye kamar yadda hukumar ta yi alkawari.

  • Newcastle Ta Kori Manchester City A Gasar League Cup Ta Kasar Ingila
  • Spain Ta Lallasa Ingila A Wasan Ƙarshe Na Kofin Euro 2024

Sauran da suka karda i kyautar sun hada da dan wasan Sifaniya, Dani Olmo da na Georgia, Georges Mikautadze da na Netherlands, Cody Gakpo da na Sloda akia, Ida an Schranz da kuma na Jamus, Jamal Musiala. Kane da Olmo sun buga wasan karshe ranar Lahadi a birnin Berlin, amma ba wanda ya zura kwallo a karawar da Sifaniya ta doke Ingila 2-1 wanda hakan ne ya sa dole aka hakura aka ba wa mutum shida.

A baya a kan tantance gwarzo, idan aka duba yawan kwallon da ya ci da wadanda ya bayar aka zura a raga, amma a Euro 2024 UEFA ta ce da yawan cin kwallaye za ta yi amfani. Kane, mai buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich, mai shekara 30 ya ci Denmark da Sloda akia da kuma Netherlands a Euro 2024, kuma shi ne ya lashe kyautar takalmin zinare a gasar Bundesliga ta Jamus da ta wuce, wanda ya zura kwallo 36.

Tsohon dan wasan Tottenham shi ne kan gaba a yawan ci wa tawagar Ingila kwallaye a tarihi, kuma shi ne ya lashe kyautar a kofin duniya a shekarar 2018, wanda ya zura shida a raga.

Labarai Masu Nasaba

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

Dan wasan Sifaniya da Manchester City, Rodri, shi ne ya lashe kyautar fitatcen dan kwallo a Euro 2024 haka kuma Lamine Yamal na Sifaniya da Barcelona shi ne matashin dan wasan gasar cin kofin nahiyar Turai ta bana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AwardsEuro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Masarautar Kano: Sarki Bayero Ya Fara Bayyana A Bainar Jama’a A Kano

Next Post

An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan ‘Yansandan Ƙasar

Related

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds
Wasanni

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

1 day ago
Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya
Wasanni

Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

1 day ago
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa
Wasanni

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

3 days ago
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

5 days ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

7 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

1 week ago
Next Post
An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan ‘Yansandan Ƙasar

An Sace Wayoyin Salula Sama Da Dubu 83 A Ingila A Cewar Rahotan 'Yansandan Ƙasar

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.