• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Kara Yin Kwaskwarima A Dukkan Fannoni Don Samar Da Sabuwar Dama Ga Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Tana Kara Yin Kwaskwarima A Dukkan Fannoni Don Samar Da Sabuwar Dama Ga Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da cikakken zama na 3 na kwamitin kolin jam’iyyar Kwaminis ta Sin karo na 20, tun daga ranar 15 zuwa 18 ga wannan wata a nan birnin Beijing, inda aka zartas da kudurin kwamitin tsakiya na JKS, game da yadda za a zurfafa yin kwaskwarima, da sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin, wanda ke kunshe da shirye-shiryen da za a aiwatar a wannan fanni ta hanyar kimiyya, da tabbatar da abubuwan da za a yi gyare-gyare a kai, da kuma yadda za a yi kwaskwarima. 

Hakan na nuna yadda za a sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin yayin da aka kama sabon tafarki, kana ya shaidawa duniya imanin Sin kan yin kwaskwarima da samun moriya tare.

  • MDD Ta Nemi A Gaggauta Cimma Muradun Ci Gaba Mai Dorewa Don Cimma Burin 2030  
  • Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya

Wani sharhi game da hakan, ya nuna cewa taron ya zama muhimmin mataki na kasar Sin a fannin zurfafa yin kwaskwarima.

Bude kofa ga kasashen waje, alama ce ta zamanintarwa irin ta kasar Sin. Sin ta samu nasara kan manufofin sa kaimi ga yin kwaskwarima, da samun ci gaba ta hanyar bude kofa ga kasashen waje, kana ta samar wa duniya fasahohinta na raya tattalin arzikin duniya ta bude kofa.

A gun cikakken zaman na wannan karo, an gabatar da sabbin shirye-shiryen sa kaimi ga bude kofa ga kasashen waje zuwa sabon matsayi, wadanda suke shafar manufofin bude kofa bisa tsari, da yin kwaskwarima kan tsarin cinikin waje, da harkokin zuba jari daga ‘yan kasuwan ketare, da kuma zuba jari ga kasashen waje, da kyautata tsarin bude kofa a yankuna, da sa kaimi ga raya shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya mai inganci da dai sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Sassan kasa da kasa za su kara sanin cewa, Sin tana kara bude kofa ga kasashen waje, da kuma maraba da bangarorin kasa da kasa da su yi hadin gwiwa tare da Sin, a sakamakon samun bunkasuwar kasar Sin.

Kowace kasa na iya samun zamanintarwa ba lallai ta tsarin kasashen yammacin duniya kadai ba, wato dai sassan kasa da kasa na iya zabar hanyar da ta dace da yanayinsu.

Kasar Sin ta sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin, kuma hakan ta shaida sabon zabin kasashe masu tasowa wajen samun zamanintarwa, kana ta samar da fasahohinta bisa tsarin gurguzu ga dukkanin bil Adama. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Turkiyya Da Nijar Na Tattauna Ƙulla Kawancen Soji Da Tattalin Arziki

Next Post

Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

Related

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

13 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

14 hours ago
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

15 hours ago
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

16 hours ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

17 hours ago
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

18 hours ago
Next Post
Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.