• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gasar Wasannin Olympics: Hadin Kai Don Samar Da Ingantacciyar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Gasar Wasannin Olympics: Hadin Kai Don Samar Da Ingantacciyar Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gasar wasannin Olympics ta dade da sauya manufarta ta zakulo mafi kyawun ‘yan wasa a duniya, yanzu ta zama dandalin cudanyar bil’adama, bege da mafarkai, da zaman lafiya da hadin kai. Wasanni gaba daya, musamman wasannin Olympics, na hada kan jama’a ba tare da la’akari da bambancin matsayi na shugabanci, ko siyasa ko addini ba. A kan samu hayaniyar farin ciki da jin dadin yayin da ‘yan wasa suka hadu a waje guda, suna cike da shauki da kishi tare da alfahari a matsayin wakilan duniya yayin da tutocin kasashensu ke shawagi a barandun wuraren da aka ajiye su. 

 

Duk da cewa dukkansu suna da gagarumin aiki a gabansu, wato aikin atisaye, horo da gasa, hakan ba ya hana su samun lokacin yin musaya da mu’amalar cudanya tsakanin juna, musamman idan sun taba haduwa a fagen wasa, kuma cikin farin ciki za ka ga suna daukar hoto da musayar bayanan tuntubar juna. Wadannan ‘yan wasa sun zama abokai na dindindin kuma suna iya ba da gudummawa ga zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin kasashe a nan gaba.

  • Zanga-Zanga: Sojoji Sun Karɓe Iko Da Tsaron Hanyar Shiga Abuja
  • Magajin Garin Birnin Madrid Ya Zanta Da Shugaban CMG

Yayin da al’ummar duniya ta yi dafifi a birnin Paris don halartar gasar wasannin Olympics na lokacin zafi karo na 33, mun ga yadda ’yan wasa daga kasashen da a halin yanzu ke yakar juna, suke mu’amalantar juna cikin farin ciki, alal misali, mun ga ’yan wasa daga Ukraine da Rasha da Belarus suna fafatawa a matsayinsu na ’yan wasa ba tare da la’akari da yakin da ake gwabzawa a Ukraine ba. Ga kasar Afganistan, duk da cewa mata na fuskantar kalubale a wasu fannoni musamman a fannin wasannin motsa jiki.

 

Labarai Masu Nasaba

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

Amma duk da haka, sakamakon kokarin kungiyoyin wasanni na kasa da kasa, irinsu kwamitin wasannin Olympic na kasa da kasa, da kwamitin Olympics na Asiya (OCA), wasu mata uku na kasar Afghanistan suna wakiltar kasarsu a birnin Paris, tare da maza uku.

 

Wannan yana wakiltar babban nasara ga al’ummar duniya kuma yana jaddada karfin ikon wasanni wajen hada kan duniya.

 

Wasannin Olympics na Beijing na shekarar 2008 ya kasance misali mafi kyau, yayin da aka gabatar wa duniyar masu kallo kasar Sin na zamani kuma mai fa’ida cike kuzari, kuma dimbin mutane suka samu karin haske game da tarihi da al’adun da ci gaban kasar Sin ta hanyar yawon bude ido da shakatawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Mafi Ƙarancin Albashi Zai Laƙume ₦6.2tr – Godswill Akpabio Daga cikin Kasafin Bana

Next Post

Lambobin Mallakar Fasaha Miliyan 4.425 Ne Ke Aiki A Kasar Sin

Related

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

3 hours ago
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

4 hours ago
Dan Asalin Tudun Loess
Daga Birnin Sin

Dan Asalin Tudun Loess

5 hours ago
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba
Daga Birnin Sin

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

6 hours ago
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

7 hours ago
Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran

1 day ago
Next Post
Lambobin Mallakar Fasaha Miliyan 4.425 Ne Ke Aiki A Kasar Sin

Lambobin Mallakar Fasaha Miliyan 4.425 Ne Ke Aiki A Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

June 15, 2025
APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.