• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Kasar Philippines Ta Fahimci Ainihin Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Ba Ta Tallafin Kudin Tsaro

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata Kasar Philippines Ta Fahimci Ainihin Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Ba Ta Tallafin Kudin Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karshen watan Yulin bana, an yi sabon zagayen shawarwarin “2+2”, wato shawarwarin ministocin harkokin waje, da na ministocin tsaron gida, tsakanin kasashen Philippines da Amurka, al’amarin da ya kasance karo na farko tun shekara ta 2013, da Philippines ta gudanar da shawarwarin nan. Kafin wannan, kasar Sin da kasar Philippines sun cimma ra’ayi daya na wucin-gadi domin shawo kan halin karamin tsibirin Ren’ai Jiao, abun ya kawo kwanciyar hankali na wani kankanin lokaci ga rikicin tekun kudancin kasar Sin. 

 

Amma ga ita Amurka, ko kadan ba ta son ganin zaman lafiya da kwanciyar hankali da aka samu a tekun kudancin kasar Sin. Alal misali, a wajen sanarwar da Philippines da Amurka suka bayar cikin hadin-gwiwa a wannan karo, Amurka ta jaddada alkawarin da ta yi wa Philippines a fannin tsaro. Kana, bayan shawarwarin, sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya sanar da cewa, kasarsa za ta baiwa Philippines tallafin dala miliyan 500, don taimaka mata inganta kwarewar tsaron gida.

  • Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Zambiya
  • Sin Ta Kashe Yuan Biliyan 300 A Aikin Gina Tituna A Xizang A Tsakanin Shekarar 1953-2023

Shaidu sun tabbatar da cewa, Amurka ce dalili mafi girma, da zai iya haifar da abubuwan rashin sanin tabbas ga manufofin Philippines kan kasar Sin, da wadanda suka shafi tekun kudancin kasar Sin.

 

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Ya kamata wasu ’yan siyasar Philippines su gane cewa, alkawarin da Amurka ta yiwa kasar su a bangaren tsaro, ba zai haifar da da mai ido ba, kana, ainihin makasudin kulla kawance tsakanin Amurka da Philippines, shi ne taimakwa Amurkar nuna babakere a duniya. Philippines ba ta Amurka ce ba, ta Asiya ce. Don haka, dole ta yi taka-tsantsan da kara yin tunani mai kyau game da kyautar da Amurka ta ba ta, kuma ya kamata ta maida hankali kan yankin da take ciki, da kulla zumunta da kasashe makwabtanta, a yayin da take tsara manufofin diflomasiyyarta. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zanga: Gwamna Uba Sani Ya Musanta Sanya Dokar Hana Fita A Kaduna

Next Post

Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

Related

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

17 hours ago
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

17 hours ago
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci
Daga Birnin Sin

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

18 hours ago
Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

19 hours ago
Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO

20 hours ago
Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata
Daga Birnin Sin

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

22 hours ago
Next Post
Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

September 2, 2025
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Daba 107 A Kano, Sun Ƙwato Makamai Da Ƙwayoyi

September 2, 2025
Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

September 1, 2025
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

September 1, 2025
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.