• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar NLC Ta Nemi Rundunar ‘Yansanda Ta Nemi Afuwarta 

by Sulaiman
1 year ago
NLC

Kungiyar kwadago ta Nijeriya NLC, a ranar Lahadin da ta gabata, ta bukaci gwamnatin tarayya da rundunar ‘yansandan Nijeriya da su gaggauta neman afuwarta, biyo bayan farmakin da jami’an tsaro suka kai a hedikwatarta da ke Abuja a daren Laraba.

 

An yi wannan kiran ne duk da bayanin da hukumar ‘yansandan suka yi cewa, ba ginin NLC suka yi nufin kai wa samame ba, sannan kuma sun bayyana dalilan kai samamen.

  • Ƴan Bindiga Sun Kashe Sojoji Sun Ƙona Motocin Sintiri 2 A Sakkwato
  • Na Yi Alƙawarin Kawo Wa APC Kano A Zaɓen 2027 – Doguwa

Sai dai bayan wani taron gaggawa da kungiyar NLC ta gudanar a ranar Asabar din da ta gabata, kungiyar ta yi watsi da bayanin da ‘yansandan suka yi na kai samamen, inda tace, wani shiri ne da aka tsara domin a boye hakikanin dalilan da suka sa gwamnati ta dauki matakin kai wa ginin kungiyar samamen.

 

LABARAI MASU NASABA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

A cikin wata sanarwa da shugaban NLC, Kwamared Joe Ajaero ya sanyawa hannu a Abuja, majalisar gudanarwar kungiyar (NEC) ta nuna matukar damuwarta game da samamen da aka kai mata a ranar 7 ga watan Agusta, jim kadan bayan wani muhimmin taro da aka yi na tattauna batun halin da mambobin kungiyar ke ciki biyo bayan zanga-zangar nuna adawa da kuncin rayuwa da ake fama da shi a fadin kasar.

 

NEC ta yi Allah-wadai da samamen inda ta bayyana shi a matsayin wani abu da ba a taba yin irinsa ba wanda ke barazana ga lafiyar ma’aikatan Nijeriya tare da tauye hakin kungiyoyin kwadago kamar yadda yarjejeniyar kungiyar kwadago ta duniya (ILO) da kundin tsarin mulkin Nijeriya suka tanada.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba
Manyan Labarai

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba
Manyan Labarai

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit
Labarai

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Next Post
Zamfara

'Yan Bindiga Fiye Da 30 Sun Mutu Sakamakon Rikici A Tsakaninsu A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.