• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wa Ke Da Gaskiya Tsakanin ASUU Da Jami’ar Bauchi Kan Ajiye Aikin Malamai 30?

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
1 year ago
ilimi

A halin yanzu jama’a na neman gano wane ne ke da gaskiya a tsakanin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da kuma hukumar gudanarwa ta jami’ar Jihar Bauchi wato Sa’adu Zungur (SAZU), kan ikirarin ajiye aikin manyan malamai masu matakin PhD su 30 bisa dalilin rashin albashi mai tsoka.

 

Shugaban shiyyar Bauchi na kungiyar ASUU, Namo Timothy, a wani taron manema labarai a makon jiya, shi ne ya sanar da cewa malaman sun ajiye aikinsu saboda rashin albashi mai kyau a jami’ar ta SAZU.

  • Kaso 40 Na ‘Yan Nijeriya Na Samun Wutar Lantarki Fiye Da Awa 20 A Kowace Rana — Minista
  • Kirkirar Kimiyya Da Fasaha Ta Kasar Sin Na Sa Kaimi Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Sai dai nan take jami’ar ta ce lallai wannan ikirarin babu gaskiya a ciki, domin kuma babu wani malamin da ya ajiye aikinsa bisa hujjar rashin kyan albashi, malamai 30 ba su ajiye aikinsu a jami’ar ba.

 

LABARAI MASU NASABA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Timothy ya lura kan cewa jami’ar na gab da rushewa sakamakon rashin iya kula da harkokin jami’ar da ma mambobinta.

 

Ya bukaci gwamnatin Jihar Bauchi da ta tashi tsaye wajen shawo kan tulin matsalolin da suke jami’ar muddin in ba ana son ruguza harkokin ilimi a jami’ar ba. Ya ce tsawon shekaru ana nuna halin ko’in-kula da jin dadi da walwala na malamai a jami’ar.

 

Ya koka kan cewa mambobin ASUU a jami’ar SAZU ba su da tsarin fansho kuma babu wani tanadi na in mutum ya rasu zai samu wani abu, don haka suka nuna cewa dole a dauki matakin gyara.

 

Sannan baya ga korafi kan karancin albashi mai tsoka, kungiyar ta ce mambobinta na fama da matsalar rashin samun alawus-alawus da wasu hakkoki da dama da aka kasa musu.

 

Auwal ya ce jami’ar SAZU ba ta amshi wani wasika na ajiye aiki daga wajen wani malami da ya bayar da hujjar cewa albashin da ke samu ya masa kadan ba.

 

Ya warware zare da abawa, inda ya ce, “Malamai masu matakin PhD shida (6) ne kawai suka ajiye aiki a tsawon shekaru biyu da suka wuce, kuma dukkanninsu sun ajiye aiki ne bisa dalilai na kashin kai ba wai ya shafi maganar albashi mai tsoka ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna
Labarai

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga
Labarai

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
Labarai

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Next Post
katsina

Gwamna Radda Ya Tallafa Wa Mata 8,000 Da Naira Miliyan 4 A Katsina 

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.