• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Bikin Mauludi A Karon Farko A Garin Orimerummu

by Abdullahi Muh'd Sheka
8 months ago
in Labarai
0
An Gudanar Da Bikin Mauludi A Karon Farko A Garin Orimerummu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Lahadin makon jiya ne aka gabatar da taron Mauludi a karon faro a garin Orimerummu da ke karamar hukumar Owode ta Jihar Ogun.

Taron wanda ya samu halartar al’umma da dama daga ciki da wajen jihar an shirya ne a karkashin jagorancn manya-manya malamai daga bangaren Hausawa da Yarbawa wanda hakan ke nuna irin zaman lafiyar da fahimtar juna da ake da shi a tsakanin al’ummun biyu.

  • Maulidi: Fityanul Islam Ta Jajanta Wa Al’ummar Borno Kan Ibtila’in Ambaliyar Ruwa
  • Jirgin Ruwa Dauke Da ‘Yan Maulidi 200 Ya Nutse A Neja

A tsokacinsa, Malam Ibrahin Shua’aibu dan asalin karamar hukumar Musawa ta Jihar Katsina, ya nemi matasa su himmatu da neman ilimi su kuma yi biyaya ga iyaye don da shi ne za a samu albarka a rayuwa, ya kuma karfafa su a kan soyayya ga Manzon Tsira (SAW).

Haka kuma Alhaji Bala Abubaka dan asalin karamar hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato.ya yi godiya a kan yadda al’umma suka samu halartar taron musamman wadanda suka zo daga Legas, Shagamu, Mowe, da Owode ya kuma yi addu’ar yadda suka zo lafiya Allah ya mayar da kowa gidansu lafiya, ya yi addu’a Allah ya bar zumunci., ya kuma ce wannan mauludin shi ne karo na farko da al’ummar garin suka shirya. Ya kuma ba dukkan wadanda basu samu sakon gayyatarsu ba hakuri, ya ce, wannan ya faru ne sadoda an shirya taron ne a a kurarren lokaci.

Shi kuwa Abdullahi mai Kano ya nmuna jkin dadinsa a kan yadda aka samu halartar manyan baki kamar, Khalifa Malam Muhammadu daga Shagamu da kuma Sarkin Shagamu da mayan Malamai daga garin Ibako. Ya kuma nuna farin cikinsa a kan yadda aka yi taron aka gama lafiya, a kan haka ya nemi matasa su rike koyarwar manzon Allah a dukkan al’amurran da suka sa a gaba.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

Ta bangaren Yarbawa an samu halartar Alhaji Said, da Shekh Abdulkadir Alnagari da sheikh Abu AbudulKari da Shekih Abdalla, kuma sun bayar da gudummawa mai muhummanci, sai kuma malami mai wa’azi da ya zo daga nesa Malam Mahmud, sai Malam Abdulkadir da kuma Zakira daban daban duk sun gudanar kasida, ‘Muna godiya gare su”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KatsinaMaulid
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Samar Da Karin Matakai Daban Daban Na Tallafawa Tattalin Arziki

Next Post

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 10 Da Kafuwar Huldar Abota Bisa Manyan Tsare-Tsare A Duk Fannoni Tsakanin Sin Da Jamus

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

5 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

5 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

15 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

17 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

18 hours ago
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 10 Da Kafuwar Huldar Abota Bisa Manyan Tsare-Tsare A Duk Fannoni Tsakanin Sin Da Jamus

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 10 Da Kafuwar Huldar Abota Bisa Manyan Tsare-Tsare A Duk Fannoni Tsakanin Sin Da Jamus

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.