• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kasashen BRICS Sun Bukaci Yin Gyare-Gyare A Tafiyar Da Harkokin Duniya, Kana Fahimtar Sin Na Inganta Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kasashen BRICS Sun Bukaci Yin Gyare-Gyare A Tafiyar Da Harkokin Duniya, Kana Fahimtar Sin Na Inganta Hadin Gwiwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Bunkasuwar gama gari na kasuwanni masu tasowa da kasashe masu tasowa wanda BRICS ke wakilta yana matukar canza yanayin duniya.” Kamar yadda shugaba kasar Sin Xi Jinping ya bayyana, “Ko wace irin cika za a samu, BRICS wanda ya kasance karfi mai inganci da kwanciyar hankali, zai ci gaba da bunkasa.” Wani bincike da kafar CGTN ta gudanar tare da hadin gwiwar jami’ar Renmin ta kasar Sin, da kuma cibiyar sadarwa ta kasa da kasa ta New Era, ga masu bayyana ra’ayoyinsu 1,634 daga kasashen BRICS, ya nuna cewa, yawancin wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, karfin ikon BRICS ya kara kuzari ga yadda ake gudanar da harkokin duniya. Kana yana da matukar muhimmanci na inganta gina tsari kasa da kasa mai kyau da ma’ana.

 

A duniyarmu ta yau, dunkulewar tattalin arzikin duniya na fuskantar kalubale, inda ake samun rashin jituwa tsakanin hadin gwiwar bangarori daban daban da masu daukar matakai bisa radin kai, da kuma rashin jituwa tsakanin adalci da danniya da mamaya. Tazarar ci gaba tsakanin kasashe masu ci gaba da masu tasowa na ci gaba da fadada. Halin hukumomi da kuma sabani mai zurfi na tsarin kasa da kasa da wasu tsirarun kasashen da suka ci gaba suka mamaye suna kara fitowa fili. Babban burin kasashen BRICS shi ne su sa kaimi ga gina sabon tsari na kasa da kasa wanda ya fi dacewa kuma mafi adalci.

 

A cikin binciken, kashi 96.2 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, ya kamata kasashe su shiga cikin harkokin kasa da kasa a dama da su, su hada kai don kafa tsari na kasa da kasa. Kashi 72.6 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun goyi bayan sauye-sauyen da suka wajaba ga dokokin kasa da kasa na yanzu, wadanda kasashen da suka ci gaba suka mamaye. Bugu da kari, wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu na BRICS suna da kyakkyawan fata ga Majalisar Dinkin Duniya a matsayin tushen tsarin kasa da kasa. Yayin da kashi 83.9 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu suka yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kara mai da hankali kan bukatu da bukatun kasashen masu tasowa. (Mai Fassara: Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3, Sun Sace Wasu A Neja

Next Post

Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

Related

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

17 hours ago
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta
Daga Birnin Sin

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

18 hours ago
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

20 hours ago
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

2 days ago
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

2 days ago
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

2 days ago
Next Post
Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

LABARAI MASU NASABA

Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Sin Ta Kalubalanci Kasashen Yammacin Duniya Da Su Tuna Da Laifinsu Na Mulkin Mallaka

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Murabus Ɗin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin Ɗaukar Wani Mataki

June 30, 2025
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

June 30, 2025
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.