• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Kebbi Za Ta Hada Gwiwa Da FAAN Domin Haɓaka Damarar Zuba Jari A Jihar

by Umar Faruk and Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
Jihar Kebbi Za Ta Hada Gwiwa Da FAAN Domin Haɓaka Damarar Zuba Jari A Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar bunkasa zuba jari ta jihar Kebbi (KIPA) ta nemi hadin gwiwa da masana’antar sufurin jiragen sama ta kasa, FAAN a ranar Talata domin jawo hankalin masu zuba jari zuwa Jihar.

 

Darakta Janar na KIPA, Dakta Mohammed Kabir-Kamba, ne ya bayyana haka a lokacin da ya kai ziyarar ban girma ga Manaja kuma Sakatare dindindin na FAAN a filin jirgin sama na kasa da kasa na Sir Ahmadu Bello da ke Birnin Kebbi.

  • An Fitar Da Tsarin Manhajar Wayar Salula Na Farko Na Sin A Hukumance
  • Hadin Gwiwar BRICS Ya Samu Ci Gaba Mai Dorewa Bisa Jagorantar Shugaba Xi Jinping

Kamba ya jaddada muhimmancin samar da yanayi mai kyau na zuba jari a jihar Kebbi. “Mun shirya gina reshen hukumar bunkasa zuba jari ta jihar Kebbi. Kuma wani bangare na abin da muke yi shi ne, samar da hadin gwiwa, hada kai da kulla alaka da kungiyoyi masu zuba jari kamar masana’antar jiragen sama, da kuma tashar dakon kaya na tudu wato cargo” in ji shi.

 

Labarai Masu Nasaba

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Babban daraktan ya bayyana cewa, filin jirgin yana da matukar muhimmanci, domin galibin mutanen da ke wucewa manyan mutane ne masu karfin saka hannun jari a jihar Kebbi. Ya bayyana fatansa cewa, hadin gwiwa da hadin kai za su cike gibin da ke tsakanin hukumomin biyu tare da inganta jihar.

 

Dokta Kabir-Kamba ya yi karin haske kan muhimman wuraren da jihar Kebbi ta ke a kasuwar Afirka ta Yamma, inda ake samun sama da mutane miliyan 600 a kasuwar. Ya kuma jaddada cewa, hukumar ta mayar da hankali wajen jawo hankalin masu zuba jari a fannin noma, makamashi, sauyin Yanayi, kiwon lafiya da ilimi.

 

Da yake mayar da martani, Manajan Filin Jirgin saman kuma Sakatare na dindindin a jihar, Alhaji Habib Muhammad-Sabi ya yaba da ziyarar da Dakta Kamba ya kai masa, ya kuma ba shi tabbacin yin hadin gwiwa mai inganci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fitar Da Tsarin Manhajar Wayar Salula Na Farko Na Sin A Hukumance

Next Post

Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

Related

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

2 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

3 hours ago
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC
Labarai

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

12 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

13 hours ago
Sojoji
Labarai

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

14 hours ago
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya
Labarai

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

15 hours ago
Next Post
Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.