• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Kasashe Da Suka Samu Gurbin Zuwa Gasar Cin Kofin Afirka 2025

byAbba Ibrahim Wada and Abubakar Sulaiman
11 months ago
AFCON

An karasa sauran wasannin cikin rukuni ranar Talata a fafatawar neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a buga a 2025 a kasar Morocco, inda kawo yanzu an samu 24 da suka samu gurbin shiga babbar gasar ta Afirka.

 

Ranar Litinin aka samu karin tawagogin da suka samu damar shiga gasar da za a yi a badi, daga ciki har da Sudan da Benin, sannan kuma a makon jiya ne Nijeriya da Tunisia da Afirka ta Kudu da Uganda da Ekuatorial Guinea da kuma Gabon, suka samu gurbin shiga gasar ta AFCON.

  • Hukumar FIFA Ta Dage Gasar Cin Kofin Afirka AFCON Zuwa Shekarar 2026
  • AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Ga Super Eagles

Sauran da za su buga karawar ta Morocco har da Zambia da Mali da Zimbabwe da kuma Comoros sai mai masaukin baki, Morocco ta samu tikitin.

 

LABARAI MASU NASABA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

shiga gasar kai tsaye tare da Senegal da Algeria, wadanda suka taka rawar gani a rukuninsu.

 

Haka kuma Masar da Cote d’Iboire mai rike da kofin sun nuna da gaske suke a karawar da za a yi a badi, bayan kwazon da suka nuna a neman

 

shiga gasar wadda za a fara a cikin watan Dismbar shekara ta 2025.

Wasu kasashen da suka samu gurbi a wannan lokacin, wadanda ba su shiga gasar a baya ba, sun hada da DR Congo da Angola da Ekuatorial Guinea,

ya yin da Uganda da Gabon za su koma buga gasar da kwarin gwiwa sosai.

Afirka ta Kudu, wadda ta taka rawar gani a gasar kofin Afirka da aka yi a Ibory Coast, ita ma za ta kara a wasannin babbar gasar ta Afirka ta badi bayan ta taka rawar gani sosai a gasar cin kofin da ta gabata a kasar Ibory Coast.

Kasashe 21 da suka samu gurbin shiga gasar Afcon 2025:

Morocco mai masaukin baki Burkina Faso, Cameroon, Algeria, DR Congo, Senegal, Egypt, Angola, Ekuatorial Guinea, Cote d’Iboire, Uganda, South Africa, Gabon, Tunisia, Nigeria, Zambia, Mali Zimbabwe. Comoros, Sudan, Benin, Tanzania, Botswana, Mozambikue

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane
Wasanni

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar
Wasanni

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Next Post
Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version