• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bar Kasashe Masu Tasowa Da Jidalin Sauyin Yanayi

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Bar Kasashe Masu Tasowa Da Jidalin Sauyin Yanayi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron kasashen da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya kan sauyin yanayi karo na 29 ko COP29 a takaice, wanda aka kammala ranar Lahadi a birnin Baku na kasar Azarbaijan, ya haska irin babban rashin adalci dake tattare da ayyukan magance sauyin yanayi a duniya. Yayin da al’ummomi a kasashe masu tasowa ke ci gaba da fuskantar kalubale na magance matsalar sauyin yanayi, kokarinsu na ci gaba da fuskantar matsin lamba sakamakon rashin isassun tallafin kudi da tsari daga kasashe masu ci gaba. Wannan rashin daidaito ba wai kawai yana kawo cikas ga yaki na gama-gari da sauyin yanayi ba, har ma yana bayyana ma’auni biyu mai cike da damuwa game da yadda kasashe masu ci gaba ke cin gajiyar albarkatu yayin da kasashe masu tasowa ke fama da matsalolin da sarrafa wadannan albarkatu ke haifarwa.

 

Duk da kasancewar kasashe masu tasowa ke fitar da mafi karancin hayaki mai gurbata muhalli a tarihi, suna daukar matakai na ban mamaki game da kirkire-kirkire kan magance sauyin yanayi. Kasashe irin su Kenya, Brazil da Grenada sun yi fice a COP29 game da kyawawan ayyukansu da ke da nufin rage mummunar tasirin yanayi tare da habaka juriya. Sai dai nasarar wadannan yunkurin na bukatar makudan kudade. Alal misali, kasashen Afirka kadai za su bukaci kusan dala biliyan 280 a duk shekara nan da shekarar 2035 don daidaita matsalar sauyin yanayi da rage radadin da suke ciki, adadin da ya zarce karfinsu.

 

Taron ya cimma yarjejeniyar da kasashen da suka ci gaba za su rika ba da a kalla dalar Amurka biliyan 300 a duk shekara nan da shekara ta 2035, da nufin taimakawa kasashe masu tasowa wajen tunkarar tunbatsar teku da tasirin matsanancin sauyin yanayi. Wadannan kudaden za su je ga kasashe masu tasowa wadanda ke bukatar kudaden don sauyawa zuwa amfani da makamashi da ake iya sabuntawa, da daidaita dumamar yanayi da kuma daidaita barnar da tasirin sauyin yanayi ke haifarwa. Duk da cewa adadin ya ninka dala biliyan 100 a duk shekara na yarjejeniyar da za ta kare a shekara ta 2025, amma bai kai dalar Amurka tiriliyan 1.3 da kasashe masu tasowa ke bukata ba, kuma da yawa sun nuna takaici. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Bude Dandalin Tattaunawar Liangzhu Karo Na Biyu A Birnin Hangzhou Na Lardin Zhejiang

Next Post

Netanyahu Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Hezbollah

Related

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

2 hours ago
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili
Daga Birnin Sin

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

4 hours ago
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

4 hours ago
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

8 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

10 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

10 hours ago
Next Post
Netanyahu Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Hezbollah

Netanyahu Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Hezbollah

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.