• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shekaru 25 Da Dawowar Macao: Nasarori Da Hangen Gaba

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Shekaru 25 Da Dawowar Macao: Nasarori Da Hangen Gaba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Rubu’in karni ke nan da dawowar Macao cikin kasarsa ta asali, hakan ya kasance wani muhimmin ci gaba a cikin babbar tafiyar farfado da al’ummar kasar Sin. Tun daga wannan lokacin, ta hanyar bin manufar “kasa daya, tsarin mulki biyu”, Macao ya samu sauyi mai ban mamaki, godiya ga nasarorin da aka samu a sassa daban-daban, kama daga bangaren siyasa, tattalin arziki da zamantakewa zuwa al’adu. A gun taron murnar zagayowar wannan rana da bikin kaddamar da wa’adi na shida na gwamnatin yankin musamman na Macao a ranar 20 ga watan Disamba, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yaba da wadannan nasarori da aka samu, kuma ya bayyana babbar fata ga wannan yankin na musamman na kasar Sin, ta mahangar ci gaban kasa.

Tun bayan dawowarsa, Macao ya samu karuwar tattalin arziki mai matukar daukar hankali. Alal misali, a rabin farko na shekarar 2024, GDPn Macao ya kai kusan biliyan 204 na kudin Macao wato MOP, kusan dala biliyan 25.5. Yayin da a shekara 1999, kafin dawowar, GDPn ya kasance MOP biliyan 51.9, kimanin dala biliyan 6.48. Har ila yau, kafin 1999, Macao yana da karancin albarkatun ilimi, mazauna kalilan ne ke zuwa jami’a. A yau, jimillar yawan shigar daliban yankin manyan makarantu ya haura kashi 95 cikin dari. Kana yawan jami’o’i a Macao ya karu daga jami’a guda zuwa 10, wadanda ke taka muhimmiyar rawa wajen raya tarin hazaka masu muhimmanci don ci gaban Macao. Hakazalika, shugaba Xi ya yaba wa tsarin mulkin da ya shafi jama’ar Macao, inda ya bayyana irin ci gaban da aka samu a fannin ayyukan yi, da gidaje, da ilimi, da kiwon lafiya, da tsaro, da sauran shirye-shiryen zamantakewar al’umma. Wannan cikakkiyar hanya ta haifar da zaman lafiya da kwanciyar hankali na dogon lokaci.

Dangane da hangen gaba kuwa, Macao zai ci gaba da sa kaimi ga kara kyautata mu’amala tsakaninta da mazauna yankin a bangaren kiyaye ka’idoji da dokoki, da jagorantar ci gaban kungiyoyi, da inganta tushen ginshikin gudanar da tsarin mulki, ta hanyar kara inganta tsarin da ya shafi jama’a, da gaggauta magance matsaloli da suka shafi jama’a, da samar da yanayi mai kyau na zamantakewa, da kuma tabbatar da burin mazauna yankin na samun ingantacciyar rayuwa. Bugu da kari, zai ci gaba da inganta damammaki ga duk ma’aikata masu basira, da mayar da hankali kan magance bukatun matasa, da samar da daidaito na zamantakewa, adalci, jituwa, da kwanciyar hankali. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Fitar Da Dokar Mayar Da Martani Da Za Ta Shafi Wasu Kungiyoyi Da Jami’ai Na Kasar Canada

Next Post

Saka Zai Yi Jinyar Makonni Bayan Raunin Da Ya Samu

Related

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

4 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

5 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

6 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

7 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

7 hours ago
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 
Daga Birnin Sin

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

9 hours ago
Next Post
Saka Zai Yi Jinyar Makonni Bayan Raunin Da Ya Samu

Saka Zai Yi Jinyar Makonni Bayan Raunin Da Ya Samu

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.