• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karo Na 35 Ne Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Kammala Ziyararsa Ta Farko A Kowace Shekara A Afirka Cikin Nasara

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Karo Na 35 Ne Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Kammala Ziyararsa Ta Farko A Kowace Shekara A Afirka Cikin Nasara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

A Koyi Darasi Daga Tarihi

Kada A Bata Ran Mahaifiya

“Ana sa ran zurfafa bunkasar dangantakar abokantaka mai moriyar juna tsakanin Sin da Afirka”, “Kasar Sin ta yi alkawarin ba da goyon baya ga kasashen Afirka wajen karfafa matakan tsaro”, “Kasar Sin na adawa da tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasashen Afirka”…wadannan kalamai ne da kafofin yada labaran Afirka da dama suka bayyana kan ziyarar da ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya kai nahiyar Afirka, wadda ya kammala a yau 11 ga wata.

Wadanda ke bibiyar harkokin diflomasiyya na Sin sun san cewa, ministan harkokin waje ya kan kai ziyararsa ta farko nahiyar Afirka a kowace shekara, al’adar da ta shafe shekaru 35 tana ci gaba da gudana. Bana ce ta cika shekaru 25 da kafuwar taron dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) kuma shekara ta farko da aka fara aiwatar da sakamakon taron kolin na Beijing. Don haka ziyarar da ministan harkokin wajen kasar Sin ya kai kasashen Namibia, da Jamhuriyar Kongo, da Chadi da Najeriya a farkon wannan shekara, ba wai kawai ta maimaita abun da kasashen Sin da Afirka suka saba yi a baya, wato ministan harkokin wajen kasar Sin ya kan kai ziyararsa ta farko nahiyar Afirka a kowace shekara ba, har ma ta sa kaimi ga aiwatar da sakamakon da aka cimma na taron kolin Beijing.

A yayin wannan ziyararsa a Afirka, ministan harkokin wajen kasar Sin ya mai da hankali kan hadin gwiwa a fannonin tsaro da samun ci gaba da kasashen Afirka. Alal misali, kasar Sin ta ba da shawarar cewa, za ta ba da goyon baya ga kasashen Afirka wajen warware matsalolin Afirka ta hanyar Afirka, da kuma daukar kwararan matakai don taimakawa kasashen Afirka wajen daidaita batutuwan da suka haifar da rashin tsaro. Kasar Sin a shirye take ta daidaita karfinta da kasashen da abin ya shafa wajen kokarin samun damar yin hadin gwiwa a sabbin fannoni kamar makamashi mai tsafta, da samun ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba a fannin ma’adanai da hada-hadar kudi, da taimakawa kasashen Afirka wajen bin hanyar samun ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba da rage fitar iskar carbon. Akwai kalaman da ke cewa, bunkasuwar hadin gwiwar Sin da Afirka ba wani yunkuri ne na tilasta wa Afirka bukatunta ba. A maimakon haka, ta mayar da hankali kan mayar da martani ga buri da damuwar ci gaban Afirka bisa ka’idar samun moriyar juna da samun nasara tare. (Mohammed Yahaya)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Kan Tattalin Arziki Da Hada-hadar Kudi A Tsakanin Sin Da Birtaniya Karo Na 11

Next Post

Uwargidan Tinubu Ta Kai Wa Gwamnan Jigawa Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa Da Ɗansa

Related

A Koyi Darasi Daga Tarihi
Daga Birnin Sin

A Koyi Darasi Daga Tarihi

4 hours ago
Kada A Bata Ran Mahaifiya
Daga Birnin Sin

Kada A Bata Ran Mahaifiya

5 hours ago
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka
Daga Birnin Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

7 hours ago
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

9 hours ago
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

9 hours ago
Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali

11 hours ago
Next Post
Uwargidan Tinubu Ta Kai Wa Gwamnan Jigawa Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa Da Ɗansa

Uwargidan Tinubu Ta Kai Wa Gwamnan Jigawa Ziyarar Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa Da Ɗansa

LABARAI MASU NASABA

A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

May 11, 2025
2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

INEC Na Samun Matsin Lamba Don Kar Ta Yi Wa TNN Rajista — Kakakinta

May 11, 2025
Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

May 11, 2025
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.