• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

Yayin da ake cika wasu shekaru fiye da 10 da raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakanin Sin da Australia, firaministan kasar Australia Anthony Albanese, yana ziyara a kasar Sin tun daga ranar 12 zuwa 18 ga wannan wata, ziyarar da ta jawo hankalin kafofin watsa labaru na kasa da kasa.

Hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya suna daga cikin manyan batutuwan da firaminista Albanese ya mai da hankali kansu a yayin ziyararsa ta wannan karo. Ya kuma jagoranci wata tawagar manyan shugabannin kamfanonin kasar Australia zuwa kasar Sin, kana ya tabbatar da cewa kasarsa ba ta taba neman yanke hulda da kasar Sin ba a fannin tattalin arziki.

A shekaru 10 da suka gabata, kasashen Sin da Australia sun sa hannu kan yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci ta wata hanya mai inganci, wadda ta sa kaimi ga hadin gwiwarsu, musamman a fannin harkokin raya tattalin arziki da cinikayya. A halin yanzu kuma, kasar Sin ta kasance abokiyar hulda ta fannin cinikayya mafi muhimmanci, kuma babbar kasuwar shige da fice ga kasar Australia. A wannan karo, kasashen biyu suna maraba da yin tantancewa, da tattaunawa kan yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci, don tabbatar da kyautata da fadada fannonin hadin gwiwarsu.

An lura cewa, kasashen Sin da Australia za su kara yin hadin gwiwa a fannonin gargajiya, kamarsu aikin noma da hakar ma’addinai, da kokarin fadada sabbin fannonin hadin gwiwarsu, kamar fasahar AI, da kiwon lafiya, da makamashi mai tsabta, da tattalin arziki ta yanar gizo da sauransu, don sa kaimi ga daga matsayin hadin gwiwarsu zuwa wani sabon mataki. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

Next Post

Buhari 1942 – 2025: Rayuwarsa, Rasuwarsa, Jana’izarsa, Da Ci gaba Da Ta’aziyya

Related

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

21 minutes ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

1 hour ago
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

2 hours ago
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?
Daga Birnin Sin

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

3 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

4 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

5 hours ago
Next Post
Buhari 1942 – 2025: Rayuwarsa, Rasuwarsa, Jana’izarsa, Da Ci gaba Da Ta’aziyya

Buhari 1942 - 2025: Rayuwarsa, Rasuwarsa, Jana’izarsa, Da Ci gaba Da Ta’aziyya

LABARAI MASU NASABA

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

September 20, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

September 20, 2025
Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

September 20, 2025
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

September 20, 2025
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

September 20, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.