• English
  • Business News
Friday, July 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
6 hours ago
in Labarai
0
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana shirin rage farashin iskar Gas, wanda aka fi sani da gas din girki. Ya kuma yi alkawarin fara sayar da kayayyakin kai tsaye ga masu amfani da shi idan masu rarrabawar da ke akwai sun kasa amincewa da faduwar farashin iskar gas.

Sai dai masu gudanar da aikin a wannan fanni ba su amince da shirin ba, inda suka ce dan kasuwan na shirin mamaye bangaren LPG. Sun nuna adawa da matakin ne a ranar Litinin, yayin da dillalan ke nuna fargabar yiwuwar cin zarafi.

  • Dillalai Sun Rage Farashin Man Fetur A Nijeriya
  • Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

Da yake jawabi a wani rangadin da wasu baki na gida da na waje suka kai matatun mai na baya-bayan nan, Dangote ya jaddada cewa farashin iskar gas na dafa abinci yana da tsada kuma ya gagari talakawan da suka dogara da itacen girki.

Ya bayyana cewa yanzu haka matatar tana samar da tan 22,000 na LPG a kullum kuma tana kara habaka noman don rarrabawa a kasuwannin Najeriya, musamman yadda ‘yan Najeriya ke kokarin amfani da iskar gas wajen girki.

Da yake jawabi ga mambobin Makarantar Kasuwancin Legas CGEO Africa, a matatar mai da ke Lekki, Dangote ya ce, “Wanda ba mu rubuta ba, wanda tabbas kun gani, shi ne LPG, a halin yanzu, muna yin LPG na kusan tan 2,000 a kowace rana. Kun san Nijeriya a hankali tana motsawa zuwa amfani da LPG. Amma na yi imani yana da tsada, amma a yanzu muna kokarin rage farashin.

Labarai Masu Nasaba

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

Dangote ya yi gargadin cewa “idan masu rarrabawa ba sa kokarin rage farashin, za mu je kai tsaye mu sayar wa masu saye, ta yadda a yanzu mutane za su wuce amfani da itace ko kananzir zuwa Kuka Gas domin dafa abinci.”

PUNCH ta tunatar da cewa Dangote yana shirin fara rabon man fetur, dizal, da na jiragen sama kai tsaye ga ‘yan kasuwa a fadin kasar nan a cikin watan Agusta, tare da sayo motocin bas masu amfani da CNG 4,000 domin gudanar da ayyukan.

A halin yanzu, farashin gas na girki ya kai kimanin Naira 1,000 da Naira 1,300 a kowace kilogiram. Dangote ya ce za a rage hakan ne domin a samu sauki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

Next Post

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

Related

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

4 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

4 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

5 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

6 hours ago
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba
Ra'ayi Riga

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

7 hours ago
Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan
Labarai

Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

7 hours ago
Next Post
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.