• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Riƙa Tabbatar Da Hukunci Ga Masu Yaɗa Labarun Ƙanzon Kurege – CI Sunday James

byyahuzajere
2 years ago
Hukunci

LABARAI MASU NASABA

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

Sakamakon irin ɓarnar da yaɗa labarun ƙanzon kurege ke yi a cikin jama’a, an jaddda buƙatar tabbatar da hukunci ga duk wanda aka kama da hannu wajen yaɗa ire-iren waɗannan labarun.
Wani babban jami’in shige da fice mai muƙamin Kwanturola, CI Sunday James ya yi kiran a wata muƙala da ya rubuta.
  • An Sake Ceto Ɗaya Daga Cikin ‘Yan Matan Chibok Bayan Shekara 9
Sunday James ya bayyana cewa, ci gaban da ake samu na amfani da kayan zamani wajen sadarwa na ƙara samar da fagen da masu yaɗa labarun ƙanzon kurege ke cin karensu ba babbaka.
“Abin da ake nufi da labarin ƙanzon kurege shi ne, duk wani labari mara tushe balle asali da aka kitsa aka yaɗa ta hanyar jita-jita daga wani mutum ko gungun wasu mutane. Sukan yi amfani da fasahohin zamani na sadarwa su ƙirƙiri labari da zai yi kama da na gaskiya tare da wallafawa a wuraren da suka san jama’a za su gani domin haifar da ruɗani da kawar da hankulan jama’a daga labarai na gaskiya don su cimma mummunan ƙudirinsu na tayar da husuma ko shafa wa wanda suke nufi kashin kaji.”
Jami’in ya ci gaba da cewa, labarai na ƙarairayi ba su haifar da ɗa mai ido a cikin al’umma, saboda ana yi ne domin s ci mutuncin wani da ɓata masa suna ta yadda zai zama abun ƙyama a cikin jama’a. “Shi ya sa idan har aka yi wa mutum, bayar da haƙuri da neman yafiya ba su iya goge ɓarnar da labarun ƙanzon kurege suka yi wa mutum.
“Don haka ‘yan jarida, marubuta da sauran masu hannu a sha’anin sadarwa su yi kaffa-kaffa tare da tantance sahihancin duk wani labari da za su yaɗa kafin su kai ga fitarwa ga jama’a.” In ji CI Sunday James.
Sunday James dai shi ne tsohon jami’in hulɗa da jama’a na Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Ƙasa kafin a ƙara masa girma zuwa muƙamin Kwanturola a hukumar.
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
Babu Wanda Zai Iya Rushe Masarautun Kano, Martanin Ganduje Ga Kwankwaso

Babu Wanda Zai Iya Rushe Masarautun Kano, Martanin Ganduje Ga Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version