• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duniya Ce Ta Gina Majalisar Dinkin Duniya, Domin Hidimta Wa Al’ummar Duniya.

 

Tun daga 1945, ya zama an tsara wasu kasashe da za su samar da mafita da hadin kai domin magance matsalolin duniya da samar da zaman lafiya.

  • Me Najeriya Za Ta Iya Samu Daga Tsarin BRICS?
  • Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Shirin Kara Haraji

Mafitar da za ta kawo sassaucin tashe-tashen hankula, da kuma gina hanyoyin da za su wanzar da zaman lafiya.

 

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Ba wani abu ne mafita illa kawar da fatara, da zaburar da ci gaba mai dorewa, da tsayawa domin ganin an taimaki masu rauni.

 

Mafitar da ke ba da agajin ceton rai ga mutanen da ke rayuwa a yankunan da ke fama rikice-rikice, tashe-tashen hankala, matsalolin tattalin arziki da bala’o’in sauyin yanayi.

 

Mafitar da ke daidaita ma’aunin adalci da daidaito ga mata da ‘yan mata.

 

Hanyoyin da ke magance batutuwan da ba za su iya misaltuwa ba tun da 1945, canjin yanayi, fasahar dijital, basirar wucin gadi, da sararin samaniya.

 

A cikin Satumba, Babban Taro ya amince da Yarjejeniya domin ci gaban Ka’idar Dijital ta Duniya da Sanarwa kan Karni mai zuwa.

 

Wadannan muhimman yarjejeniyoyin za su taimaka wajen tabbatar da cewa tsarin Majalisar Dinkin Duniya ya daidaita gyare-gyare da sake sabuntawa, don haka ya dace da sauye-sauye da kalubalen da ke kewaye da mu da kuma samar da mafita ga kowa.

 

Amma aikinmu zai kasance a koyaushe mai tushe a cikin dabi’u da bin ka’idodin Yarjejeniya ta Majalisar Dinkin Duniya da dokokin kasa da kasa, da kuma mutunta ‘yancin dan’Adam na kowane mutum.

 

A cikin duniya mai wahala a yau, har yanzu ba a cimma wannan burina ba

 

Fatanmu bukatar yunkurin aiki da hanyoyin magance rashin zaman lafiya, wadata juna da bunkasa duniya.

 

Burinmu shi ne, tabbatar da bukatar duk kasashe su yi aiki kafada-da kafada.

 

Wannan shi ne abin da Majalisar Dinkin Duniya ke bukata.

 

A wannan rana ta Majalisar Dinkin Duniya, ina kira ga dukkannin kasashe da su kiyaye wannan haske ga duniya, da manufofinta ke haskakawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Na Kokarin Habaka Hadin Gwiwar Brics Nan Gaba

Next Post

Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

2 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

4 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

5 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

6 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

23 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.