• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Addini: Shin Saudiyya Zata Iya Hukunta Ronaldo?

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Addini: Shin Saudiyya Zata Iya Hukunta Ronaldo?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasa Cristiano Ronaldo ya fara sabuwar rayuwar sa ta kwallon kafa a kasar Saudiyya bayan da a ranar Talatar data gabata ya samu karba mai kyau daga magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Al-Nassr dake buga babbar gasar kasar Saudiyya.

Ronaldo, mai shekara 37 a duniya ya sauka a kasar Saudiyya ne tare da farkar sa, wato Georgina Rodriguez, ‘yar asalin kasar Spain kuma za su shafe Shekaru biyu da rabi a kasar inda zai karbi albashin kusan dalar Amurka miliyan 200.

Sai dai zaman Ronaldo da farkar tasa Georgina Rodriguez a Saudiyya yana tattare da tambayoyi.

Wacce Doka Zasu Karya?

Ronaldo dai da Georgina Rodriguez ba suyi aure ba har yanzu duk da cewa sun haifi ‘ya’ya saboda haka zaman su a Saudiyya a daki daya kamar karya doka ne amma a Saudiyya.

Labarai Masu Nasaba

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

A Saudiyya, haramun ne rayuwa a daki daya tsakanin na miji da mace idan har babu aure a tsakanin su.

Sai dai kamar yadda rahotanni suka tabbatar wasu manyan lauyoyi guda biyu sun nuna cewa shugabanni a kasar zasu iya kawar da kansu akan wannan.

Me lauyoyi suka ce?

“Shugabannin yanzu basa tsoma baki a irin wannan maganar musamman akan wadanda ba ‘yan kasa ba, sai dai duk da haka doka ta hana mace da na miji rayuwa a daki daya” in ji wani kwararren lauya

Shin Ronaldo zai auri Georgina Rodriguez?

Ronaldo ya taba bayyana cewa yana da burin auren Georgina Rodriguez, duk da cewa bai bayyana lokacin da ya shirya yin auren ba.

A wata hira da Ronaldo yayi da Piers Morgan a watan Nuwamban shekarar data gabata, Ronaldo yace baya tunanin yin aure yanzu amma yana ganin nan gaba zai aure ta saboda yana ganin kamar ya cancanta ya aure ta itama ta cancanta ta aure shi

“Amma abune wanda baya tsari na a yanzu amma a nan gaba zanyi” inji Ronaldo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dole Gwamnan CBN Ya Gurfana A Gaban Kuliya – Alhaji Ibrahim

Next Post

Rundunar ‘Yansanda Ta Cafke Mutane 61 Da Ake Zargi Da Bangar Siyasa A Kano

Related

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

1 day ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

3 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

4 days ago
Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0
Wasanni

Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0

6 days ago
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Wasanni

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

7 days ago
Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?
Wasanni

Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?

7 days ago
Next Post
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta

Rundunar ‘Yansanda Ta Cafke Mutane 61 Da Ake Zargi Da Bangar Siyasa A Kano

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.