• English
  • Business News
Friday, May 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AFCON 2023: Gwamnonin APC Za Su Ba ‘Yan Wasan Super Eagles Kyautar Miliyan 200

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Wasanni
0
AFCON 2023: Gwamnonin APC Za Su Ba ‘Yan Wasan Super Eagles Kyautar Miliyan 200
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

Gabanin wasan kusa da na karshe da Super Eagles za su buga da Bafana Bafana ta Afrika ta Kudu a gasar cin kofin nahiyar Afrika da za a gudanar a yau Laraba, kungiyar gwamnonin jam’iyar APC ta baiwa tawagar Super Eagles kyautar Naira miliyan 200 don karfafa masu guiwa.

Ministan wasanni, Sanata John Owan Enoh, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da mai taimaka masa ta musamman kan harkokin yada labarai Diana-Mary Nsan ta sanyawa hannu da ta rabawa manema labarai a Abuja ranar Laraba.

Sanata Enoh, ya yaba da kwazon Gwamna Hope Uzodimma na Jihar Imo, wanda shi ne shugaban kungiyar gwamnonin APC da daukacin mambobin kungiyar bisa gagarumin tallafin da suka baiwa tawagar kwallon kafa ta kasa gabanin wasan kusa da na karshe da kasar Afrika ta Kudu.

Ya ce tuni gwamnonin jam’iyyar APC suka bayar da zunzurutun kudi har Naira miliyan 200 ga ‘yan wasan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AFCONAFCON 2023APCGwamnonin APCNigeriaNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kusan Kaso 90 Na Wadanda Suka Amsa Wata Kuri’ar Ra’ayin Jama’a A Duniya, Sun Ce Rikici Tsakanin Bangarorin Amurka Na Neman Zama Jiki 

Next Post

AFCON 2023: Shettima Ya Je Ivory Coast Don Kallon Wasan Super Eagles Da Afrika Ta Kudu

Related

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

19 hours ago
Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan
Wasanni

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

2 days ago
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 
Wasanni

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

3 days ago
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
Wasanni

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

3 days ago
Kofin Duniya
Wasanni

Kofin Duniya: Kasar Saudiyya Za Ta Sassauta Dokar Hana Shan Giya A Wuraren Yawon Bude Ido 600

4 days ago
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi
Wasanni

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

5 days ago
Next Post
AFCON 2023: Shettima Ya Je Ivory Coast Don Kallon Wasan Super Eagles Da Afrika Ta Kudu

AFCON 2023: Shettima Ya Je Ivory Coast Don Kallon Wasan Super Eagles Da Afrika Ta Kudu

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

May 30, 2025
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 60 A Borno

May 30, 2025
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

May 30, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 30-03-2025

May 30, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

May 30, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

May 30, 2025
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

May 30, 2025
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

May 30, 2025
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

May 30, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

May 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.