• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfani Da Ganyen Doyar Da Aka Yi Wa Aure Na Kara Bunkasa Samar Da Ita- IITA

by Abubakar Abba
10 months ago
Doya

An shawarci manoman Doya, su rungumi sabuwar  dabarar  shuka ganyen da aka yi wa aure, musamman don kara bunkasa nomanta da kuma samun kudaden shiga masu yawa.

Shugaba a sashen hukumar gudanar da binciken aikin noma (IITA), Dakta Baetrice Aighewi ce ta bayar da wannan shawara a jawabinta na taron kwana guda a Abuja, na dabbaka dabarar shuka ganyen Doyar da ake yi wa aure da kuma amfani da kimiyyar zamani wajen noma Irin Doyar.

  • Mutum 10 Sun Mutu A Turmutsutsin Rabon Shinkafa A Abuja
  • Kamfanin NNPCL Ya Rage Farashin Litar Mai Zuwa Naira 965 A Abuja

Dakta Baetrice ta bayyana cewa, rungumar wannan sabuwar fasaha, za ta kasance wata babbar dama ga daukacin manoman Doyar da ke fadin kasar nan.

An dai samar da wannan sabuwar kimiyyar zamani ce, karkashin shirin tsarin samar da Irin noma na fasaha (PROSSIVA), wacce kuma aka yi amfani da ita wajen kara bunkasa samar da Irin noma na Doya.

Dakta Baetrice ta kara da cewa, wannan sabuwar fasaha; za ta kara wa masu sarrafa Irin noma kwarin guiwa, idan suka rungumi kimiyyar zamani, wanda hakan zai kuma kara havaka kasuwancinsu tare da kara bunkasa kasuwansu.

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

Ta ci gaba da cewa, “Manufar shirin shi ne; don samar da ingantaccen Irin Doya daban-daban, musamman ga manoman na Doya.”

Dakta Baetrice ya bayyana cewa, bisa samar da wannan sabuwar kimiyyar ta zamani, manoman Doya za su iya samun daga tan 30 zuwa  50 na Doyar a kowace hekta daya a gonar da shuka Irin Doyar, savanin samun tan 10 da manoman ke samu a gonakinsu.

Shi kuwa, wani kwararre da ke aiki kan wannan kimiyya ta zamani; Dakta Daniel Aihebhoria, zagayawa ya yi da manoman cikin gonakin demo; domin nuna musu a zahari irin alfanun amfani da wannan kimiyya, inda zagayawar ta zo daidai da lokacin girbin gonakin da ake yin girbin Doyar da aka yi amfani da kimiyyar.

Daniel ya sanar da cewa, sakamakon da aka samu ta hanyar amfani da wannan kimiyya; ko shakka babu abin kawatarwa ne.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
GORON JUMA’A 12-12-2024

GORON JUMA'A 3-01-2025

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.