• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Namijin Goro 16 Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
in Kiwon Lafiya
0
Namijin goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

Kamar yadda masana suka bayyana, namijin goro na da matukar amfani ta fuskoki da dama, musamman a bangaren da ya shafi magunguna, karin kuzari da sauran makamantansu. Ga amfanin da namijin goron ke da shi 16 kamar haka:

– Namijin goro na maganin tari; idan aka hada shi da alawar tomtom aka ci a tare.
– Kazalika, namijin goro na maganin matsalar ciwon sanyi; idan aka hada shi da kanumfari a tafasa a ruwa aka rika sha.
– Namijin goro yana maganin matsalar tsutsar ciki; idan aka jajjaga shi aka matse ruwan, sai a zuba zuma a rika sha.
– Haka nan, namijin goro na maganin olsa, idan aka hada shi da dabino aka daka, sai a zuba zuma cokali biyu a sha.
– Wakazalika, namijin goro na maganin kara kuzari da nisan tafiya ga masu iyali, idan aka hada shi da dabino sai a rika tauna su tare.
– Namijin goro na gyara maniyyi, idan aka jajjaga shi aka samu garin hulba aka tafasa, sai a samu madarar ruwa a zuba a shanye baki-daya.
– Sannan, namijin goro na kawar da majinar kirji, idan ana cin sa lokaci zuwa lokaci.
– Namijin goro na hana shan taba, idan aka hada shi da furen tumfafiya, aka dake aka samu karan sigari da madarar shanu mai kyau, a hada guri guda a bar su su kwana da safe kafin a ci komai, sai mai shan tabar ya shanye duka. Bayan wasu mintuna ko awanni zai yi aman dattin tabar baki-daya, sannan ba zai kara sha’awar sake ba da yardar Allah.
– Har ila yau, namijin goro yana maganin hawan jini, idan aka hada shi da ganyan cediya; sai a tafasa a sa zuma a sha.
– Namijin goro na maganin ciwon kai, idan aka dake shi ya zama gari, sai a rika yin hayaki (turare) da shi, musamman ma mata masu yawan ciwon kai.
– Namijin goro yana gyara murya, idan aka hada shi da danyar citta da zuma, ana dafawa da lifpton a sha kafin a ci komai da safe.
– Namijin goro na maganin kuraje, idan aka samu garin namijin goron; aka kwaba da man zaitun. Idan kuma karzuwa ce ko bakon dauro, sai a kwaba da manja a rika shafawa.
– Haka nan, namijin goro na maganin sanyin mara, idan aka hada da kanunfari da lemon tsami da Citta da garin albabunaj, sai a tafasa a rika sha da zuma.
– Namijin goro na maganin kuna, idan aka hada da sassaken itacen kirya aka daka, sai a rika barbadawa a kan kunar.
– Namijin goro na tsayar da jini, idan aka hada da tsamiya aka tafasa, sai a sha nan take jinin zai tsaya da izinin Allah.
– Bugu da kari, namijin goro yana kawar da wasu cututtuka da suke a cikin mutum iri daba-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ciwon DajiCiwon KodaKiwon Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabarun Karatu A Gida (1)

Next Post

Sarrafa Daskararriyar Shara

Related

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

4 days ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

5 days ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

3 weeks ago
Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 month ago
Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta
Kiwon Lafiya

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

2 months ago
Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam
Kiwon Lafiya

Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam

2 months ago
Next Post
Shara

Sarrafa Daskararriyar Shara

LABARAI MASU NASABA

Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

June 3, 2025
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

June 3, 2025
Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

June 3, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 

Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 

June 3, 2025
Sin Da Masar Sun Cimma Yarjejeniyar Kafa Cibiyar Harkokin Kasuwanci Ta Sabon Birnin Masar 

Sin Da Masar Sun Cimma Yarjejeniyar Kafa Cibiyar Harkokin Kasuwanci Ta Sabon Birnin Masar 

June 3, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Ondo Da Shugaban Masu Rinjaye Sun Yi Murabus

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Ondo Da Shugaban Masu Rinjaye Sun Yi Murabus

June 3, 2025
Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

June 3, 2025
Jihohin Da Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Watan Yuni – NiMet

Jihohin Da Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Watan Yuni – NiMet

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.