• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bude Babban Taron Tattaunawa Tsakanin Kasar Sin Da Kasashen Afirka Ta Fannin Wayewar Kai Karo Na 2

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Bude Babban Taron Tattaunawa Tsakanin Kasar Sin Da Kasashen Afirka Ta Fannin Wayewar Kai Karo Na 2
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Talata ne aka bude babban taron tattaunawa tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka, game da wayewar kai karo na 2 a nan Beijing, hedkwatar kasar Sin.

A bikin bude taron mai taken “zamanintarwa irin ta kasar Sin da hanyar raya Afirka”, zaunannen wakilin ofishin kungiyar tarayyar Afirka AU a kasar Sin Rahamtalla M. Osman ya bayyana cewa, wayewar kan Afirka da Sinawa, muhimman bangarori ne na tarihin wayewar kan bil Adama a tsawon dubban shekaru.

  • Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

Ya ce a shekarun baya-bayan nan, yayin da kasashen Sin da Afirka suke mu’amala da koyi da juna ta fuskar wayewar kai, kasashen Afirka suna nuna wa kasashen duniya wayewar kanta mai kayatarwa, da kuma babban tasiri.

Osman ya kara da cewa, kasashen Afirka suna neman samun hanyoyin raya kansu, da zamanantar da kansu, bisa yanayin da suke ciki. Kuma nasarorin da kasar Sin ta samu wajen zamanantar da kanta, sun karfafa gwiwar kasashen Afirka sosai.

A nasa tsokaci yayin taron, wakilin musamman na gwamnatin kasar Sin mai kula da harkokin Afirka, Liu Yuxi, ya ce kasashen Sin da Afirka, suna kokarin samun hanyar bunkasuwa mai dacewa, sun kuma samu gagaruman nasarori a tarihi. Kaza lika abubuwan da suka faru a tarihinsu cikin kusan shekaru 200 da suka wuce, da kuma ayyukansu na samun bunkasuwa, sun sanya Sin da Afirka tsayawa juna a yayin farin ciki da akasinsa, suna kuma gwagwarmaya kafada da kafada da juna, wajen ’yantar da al’ummominsu, kana suna taimakawa juna wajen kiyaye manufar cudanyar sassa daban daban, da kare moriyar bai daya ta kasashe masu tasowa, suna kuma zurfafa hadin gwiwarsu domin samun farfadowa, da samar wa jama’arsu alherai. (Tasallah Yuan)

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kasar Sin Ya Bukaci A Ceci Ma’aikatan Jirgin Ruwa Da Ya Kife A Yankin Tsakiya A Tekun Indiya

Next Post

Garkuwa Da ‘Yar Jarida: Kotu Ta Yiwa Masu Garkuwan Daurin Rai Da Rai A Adamawa

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

16 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

16 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

18 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

21 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

23 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

24 hours ago
Next Post
Garkuwa Da ‘Yar Jarida: Kotu Ta Yiwa Masu Garkuwan Daurin Rai Da Rai A Adamawa

Garkuwa Da 'Yar Jarida: Kotu Ta Yiwa Masu Garkuwan Daurin Rai Da Rai A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.