• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bude Babban Taron Tattaunawa Tsakanin Kasar Sin Da Kasashen Afirka Ta Fannin Wayewar Kai Karo Na 2

by CMG Hausa
2 years ago

A jiya Talata ne aka bude babban taron tattaunawa tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka, game da wayewar kai karo na 2 a nan Beijing, hedkwatar kasar Sin.

A bikin bude taron mai taken “zamanintarwa irin ta kasar Sin da hanyar raya Afirka”, zaunannen wakilin ofishin kungiyar tarayyar Afirka AU a kasar Sin Rahamtalla M. Osman ya bayyana cewa, wayewar kan Afirka da Sinawa, muhimman bangarori ne na tarihin wayewar kan bil Adama a tsawon dubban shekaru.

  • Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

Ya ce a shekarun baya-bayan nan, yayin da kasashen Sin da Afirka suke mu’amala da koyi da juna ta fuskar wayewar kai, kasashen Afirka suna nuna wa kasashen duniya wayewar kanta mai kayatarwa, da kuma babban tasiri.

Osman ya kara da cewa, kasashen Afirka suna neman samun hanyoyin raya kansu, da zamanantar da kansu, bisa yanayin da suke ciki. Kuma nasarorin da kasar Sin ta samu wajen zamanantar da kanta, sun karfafa gwiwar kasashen Afirka sosai.

A nasa tsokaci yayin taron, wakilin musamman na gwamnatin kasar Sin mai kula da harkokin Afirka, Liu Yuxi, ya ce kasashen Sin da Afirka, suna kokarin samun hanyar bunkasuwa mai dacewa, sun kuma samu gagaruman nasarori a tarihi. Kaza lika abubuwan da suka faru a tarihinsu cikin kusan shekaru 200 da suka wuce, da kuma ayyukansu na samun bunkasuwa, sun sanya Sin da Afirka tsayawa juna a yayin farin ciki da akasinsa, suna kuma gwagwarmaya kafada da kafada da juna, wajen ’yantar da al’ummominsu, kana suna taimakawa juna wajen kiyaye manufar cudanyar sassa daban daban, da kare moriyar bai daya ta kasashe masu tasowa, suna kuma zurfafa hadin gwiwarsu domin samun farfadowa, da samar wa jama’arsu alherai. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Garkuwa Da ‘Yar Jarida: Kotu Ta Yiwa Masu Garkuwan Daurin Rai Da Rai A Adamawa

Garkuwa Da 'Yar Jarida: Kotu Ta Yiwa Masu Garkuwan Daurin Rai Da Rai A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.