• English
  • Business News
Monday, October 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Bikin Mauludi A Karon Farko A Garin Orimerummu

by Abdullahi Muh'd Sheka
1 year ago
Orimerummu

A ranar Lahadin makon jiya ne aka gabatar da taron Mauludi a karon faro a garin Orimerummu da ke karamar hukumar Owode ta Jihar Ogun.

Taron wanda ya samu halartar al’umma da dama daga ciki da wajen jihar an shirya ne a karkashin jagorancn manya-manya malamai daga bangaren Hausawa da Yarbawa wanda hakan ke nuna irin zaman lafiyar da fahimtar juna da ake da shi a tsakanin al’ummun biyu.

  • Maulidi: Fityanul Islam Ta Jajanta Wa Al’ummar Borno Kan Ibtila’in Ambaliyar Ruwa
  • Jirgin Ruwa Dauke Da ‘Yan Maulidi 200 Ya Nutse A Neja

A tsokacinsa, Malam Ibrahin Shua’aibu dan asalin karamar hukumar Musawa ta Jihar Katsina, ya nemi matasa su himmatu da neman ilimi su kuma yi biyaya ga iyaye don da shi ne za a samu albarka a rayuwa, ya kuma karfafa su a kan soyayya ga Manzon Tsira (SAW).

Haka kuma Alhaji Bala Abubaka dan asalin karamar hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato.ya yi godiya a kan yadda al’umma suka samu halartar taron musamman wadanda suka zo daga Legas, Shagamu, Mowe, da Owode ya kuma yi addu’ar yadda suka zo lafiya Allah ya mayar da kowa gidansu lafiya, ya yi addu’a Allah ya bar zumunci., ya kuma ce wannan mauludin shi ne karo na farko da al’ummar garin suka shirya. Ya kuma ba dukkan wadanda basu samu sakon gayyatarsu ba hakuri, ya ce, wannan ya faru ne sadoda an shirya taron ne a a kurarren lokaci.

Shi kuwa Abdullahi mai Kano ya nmuna jkin dadinsa a kan yadda aka samu halartar manyan baki kamar, Khalifa Malam Muhammadu daga Shagamu da kuma Sarkin Shagamu da mayan Malamai daga garin Ibako. Ya kuma nuna farin cikinsa a kan yadda aka yi taron aka gama lafiya, a kan haka ya nemi matasa su rike koyarwar manzon Allah a dukkan al’amurran da suka sa a gaba.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Ta bangaren Yarbawa an samu halartar Alhaji Said, da Shekh Abdulkadir Alnagari da sheikh Abu AbudulKari da Shekih Abdalla, kuma sun bayar da gudummawa mai muhummanci, sai kuma malami mai wa’azi da ya zo daga nesa Malam Mahmud, sai Malam Abdulkadir da kuma Zakira daban daban duk sun gudanar kasida, ‘Muna godiya gare su”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA
Labarai

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano
Labarai

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano
Manyan Labarai

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 10 Da Kafuwar Huldar Abota Bisa Manyan Tsare-Tsare A Duk Fannoni Tsakanin Sin Da Jamus

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 10 Da Kafuwar Huldar Abota Bisa Manyan Tsare-Tsare A Duk Fannoni Tsakanin Sin Da Jamus

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

October 13, 2025
Asuu

Ba Bu Dalilin Da ASUU Za Ta Fara Yajin Aiki, An Biya Duk Buƙatunsu – Ministan Ilimi 

October 13, 2025
hisba

Hukumar Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Suka Yi Aure Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano

October 13, 2025
Labarin Xinjiang A Zane: Aikin Yawon Shakatawa Na Kara Samar Da Arziki Ga Al’ummar Xinjiang

Labarin Xinjiang A Zane: Aikin Yawon Shakatawa Na Kara Samar Da Arziki Ga Al’ummar Xinjiang

October 13, 2025
Nijeriya

Ba Gudu Ba Ja-da-baya Kan Ci Gaba Da Kwaskwarima Ga Tsarin Haƙar Ma’adanai – Minista

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.