• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Kasuwar Baje Kolin Watan Ramadan A Kano

byMustapha Ibrahim
2 years ago
Customers shop for fresh shellfish inside Kermel market in central Dakar, Senegal, on Wednesday, Dec. 6, 2023. West Africa’s growth slowed to 3.7% this year from 3.9% in 2022 due to the global economy and higher inflation, the Economic Community of West African States said. Photographer: Damian Lemański/Bloomberg

Customers shop for fresh shellfish inside Kermel market in central Dakar, Senegal, on Wednesday, Dec. 6, 2023. West Africa’s growth slowed to 3.7% this year from 3.9% in 2022 due to the global economy and higher inflation, the Economic Community of West African States said. Photographer: Damian Lemański/Bloomberg

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci kungiyoyin kananan masana’antu (NASI) domin kaddamar da kasuwar baje kolin watan Ramadan a dandalin baje koli na filin KACCIMA da ke Zoo Road, cikin kwaryar birnin Kano.

Gwamntin Kano ta ce makasudin wannan kasuwa ta baje koli shi ne, domin sayar da kayyayakin abinci cikin sauki da rangwame saboda saukaka wa al’umm a watan Azumi.

  • NCRMIDP Ta Raba Wa ‘Yan Gudun Hijira 700 Kayan Abinci A Katsina
  • An Kammala Canja Fasalin Gasar Cin Kofin Zakarun Turai

Gwamnan Kano ya bayyana hakan ne a lokacin kaddamar da kasuwar wanda ya sami wakilcin mai ba shi shawara kan harkokin kamfanoni da masana’antu, Hon. Bello Aliyu Kiru, wanda aka gudanar a Jihar Kano.

A jawabin shugaban kungiyar NASI na kasa wanda ya samu wakilcin ma’ajin kungiyar, Dakta Abubakar Tanko Bala ya ce sun gamsu da kokarin NASI a Jihar Kano karkashin shugabancin Aminu Ibrahim Kurawa, wanda shi da mataimakansa suka sami nasarar gayyato shugabanin kasuwannin Kano domin gudanar da wannan biki.

Haka kuma akwai hukumomi irinsu hukumar kula da ingancin kayyakin abinci ta kasa (SON) da shugabanin kungiyoyi irinsu Muazzam Harazimi Aliyu, daga SMEDAN, akwai Rukayya Abdullahi Umar, shugabar kungiyar NWOFBE ta masu sarrafa kayyayakin Abinci zallah ta Arewa, sai kuma Hajiya Gambo Abdullahi, shugabar gamayyar kungiyoyin masu wayar da kan mata (NCWS) da dimbin kungiyoyi duk sun halarci wannan kasuwa ta baje kolin Ramadan.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Next Post
Amurka

Sakataren Tsaron Amurka Ya Amince Da Samun "Kudin Yaki" A Fili

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version