• English
  • Business News
Wednesday, June 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu rahotanni sun tabbatar da kashe kasurgumin dan fashin dajin nan da ya addabi Jama’a a yankunan Lere ta yamma da suka hada da Ramin Kura da Sigau da Doka da Mariri da Garu da Warsa duk cikin karamar hukumar Lere ta Jihar Kaduna.

Majiyar ta tabbatarwa wakilin LEADERSHIP faruwar lamarin a ranar Juma’ar data gabata, cewa an kashe kasurgumin mai garkuwar da mutane da ake kira Gwaska yayin wani farmaki da aka kai musu cikin daji.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci, Sun Kashe Mutane 3 A Kaduna

Rahotannin sun kuma tabbatar da kashe Gwaska tare da wasu Fulani biyu yayin farmakin da ‘Yan sa kai da ake kira ‘Yan Bula suka kai musu a cikin dajin, an kuma binne shi jiya Asabar a garin Warsa Piti na yankin Garu da ke Karamar hukumar Lere.

Sai dai wata majiyar kuma ta ce an kashe Gwaskan ne ya yi wani fada da ya kaure tsakanin bangarori biyu na ‘Yan bindigar da basa jituwa da juna.

Dukda hoton da aka samu wanda yake tabbatar da kashe Gwaskan, har yanzu da muke hada rahoton bamu samu wani rahoto daga hukumomin tsaron da ke kula da yankin ba kan faruwar lamarin.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GwaskaKadunaLere
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Next Post

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Related

haraji
Labarai

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

45 minutes ago
Dangote
Labarai

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

2 hours ago
Filato
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

3 hours ago
Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu
Manyan Labarai

Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

5 hours ago
Guguwa Za Ta Sa Kasashen Sin Da Afirka Su Kara Rike Hannayen Juna
Ra'ayi Riga

Guguwa Za Ta Sa Kasashen Sin Da Afirka Su Kara Rike Hannayen Juna

7 hours ago
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Faretin Ranar DimokuraÉ—iyya, Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Ƙasa Jawabi 

9 hours ago
Next Post
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

LABARAI MASU NASABA

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Dangote

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

June 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

June 11, 2025
Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

June 11, 2025
Filato

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

June 11, 2025
He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

June 11, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Afrika

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Afrika

June 11, 2025
Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.