• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Rufe Taron Fahimtar Sin Na shekarar 2023

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

A jiya Lahadi, an kawo karshen taron kasa da kasa mai taken “Fahimtar kasar Sin” na shekarar 2023, a birnin Guangzhou dake kudancin kasar, wanda ya samu manyan kusoshi fiye da 600 da suka zo daga kasashe da yankuna fiye da 30 masu halartar taron.

A wajen taron na wannan karo, baki na kasar Sin da na kasashen waje sun yi bayani kan yadda kasar Sin take zamanintar da kai, da tasirinsa mai yakini kan kasashe daban daban. A ganinsu, ta hanyar gudanar da taron, an samu damar rage bahaguwar fahimtar da ake samu tsakanin mabambantan kasashe da al’adu, da taimakawa samun fahimtar juna tsakanin al’ummun Sin da na sauran kasashe.

  • Babban Edita Dan Kasar Ghana: A Bayyana Yadda Sin Da Afirka Suke Hadin Gwiwa Da Juna
  • Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

Cikin bakin da suka bayyana ra’ayoyinsu a wajen taron, Ashok Kantha, tsohon jakadan kasar Indiya a kasar Sin, ya ce kasar Sin kasa ce wadda karfin tattalin arzikinta ya kai matsayi na biyu a duniya, wadda ta samar da dimibin gudunmawa ga ci gaban tattalin arzikin duniya. Kana da kasar Indiya da kasar Sin dukkansu sun amfana bisa tsari na dunkulewar tattalin arzikin duinya.

A nasa bangare, Mushahid Hussain Sayed, shugaban kwamitin tsaro na majalisar dattawa ta kasar Pakistan, ya ce shawarwarin da shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gabatar, masu alaka da ci gaban tattalin arziki, da tabbatar da tsaro, da kare al’adu da wayewar kai a duniya, sun sa ana iya kallon kasashe daban daban a matsayin wata hadaddiyar al’umma, maimakon mai da hankali kan moriyar wata kasa ita kadai.

Ban da haka, Huang Renwei, mataimakin shugaban cibiyar nazarin manyan tsare-tsaren da suka shafi kirkirar sabbin fasahohi da ci gaban harkoki ta kasar Sin, ya ce, akwai dimbin fannonin da ake iya samun moriyar bai daya tsakanin kasashen Sin da Amurka, saboda haka ya kamata kasashen 2 su yi kokarin habaka moriyarsu ta bai daya, da magance samun sabanin ra’ayi. (Bello Wang)

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Next Post
Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

LABARAI MASU NASABA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

October 10, 2025
Nijeriya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Sin

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.