• English
  • Business News
Friday, July 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Nasarori Da Dama Kan Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Samu Nasarori Da Dama Kan Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ofishin watsa labaru na majalisar gudanarwar kasar Sin ya gudanar da taron manema labaru a jiya 21 ga wannan wata, inda hadimin ministan cinikayya na kasar Sin Tang Wenhong ya bayyana cewa, bisa jagorancin shugabannin kasashen Sin da Afirka, hukumomi da gwamnatoci da kamfanoni da dama na kasar Sin sun kiyaye yin mu’amala da hadin gwiwa don sa kaimi ga samun nasarori kan hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a tsakanin Sin da Afirka. Kuma nasarorin suna shafar fannoni hudu.

 

Na farko dai, yawan cinikayyar dake tsakanin Sin da Afirka ya kiyaye samun bunkasuwa. A shekarfar 2023, yawan cinikayyar ya kai dala biliyan 282.1, wanda ya karu da kashi 11 cikin dari bisa na shekarar 2021.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Bukaci A Daukaka Ra’ayin Gurguzu Mai Sigar Kasar Sin Yayin Da Deng Xiaoping Ke Cika Shekaru 120 Da Zuwa Duniya
  • An Kaddamar Da Shirin The Bond Karo Na Biyar A Kasar Masar

Na biyu, an kiyaye zuba jari da hadin gwiwa a tsakanin Sin da Afirka. Ya zuwa karshen shekarar 2023, yawan jarin da kasar Sin ta zuba ga Afirka kai tsaye ya zarce dala biliyan 40, Sin ta kasance daya daga cikin manyan kasashen da suka zuba jari a Afirka.

 

Labarai Masu Nasaba

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

Na uku, an samu nasarori kan hadin gwiwar ayyukan more rayuwa a tsakanin Sin da Afirka. A cikin shekaru 10 da suka gabata, yawan kudin kwangilar ayyukan da kamfanonin Sin ta daddale da kasashen Afirka ya zarce dala biliyan 700.

 

Na hudu, an kara yin hadin gwiwa a sabbin fannoni. Alal misali, a fannin binciken sararin samaniya, kasar Sin ta harba tauraron dan Adam na sadarwa da binciken yanayi ga kasashen Algeria da Habasha da sauransu.

 

Tang Wenhong ya ce, kasar Sin za ta ci gaba da daukar sabbin matakan da aka tsara a gun taron koli na dandalin tattaunawa kan hadin gwiwar Sin da Afirka, da kara yin kokari tare da kasashen Afirka don sa kaimi ga bunkasa hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a tsakaninsu mai inganci. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kasar Sin Ya Bukaci A Daukaka Ra’ayin Gurguzu Mai Sigar Kasar Sin Yayin Da Deng Xiaoping Ke Cika Shekaru 120 Da Zuwa Duniya

Next Post

Dubun Mai Garkuwa Da Mutane Ta Cika, An Yi Ram Da Shi A Jos

Related

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

7 hours ago
Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki
Daga Birnin Sin

Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

15 hours ago
Gudummawar Sin Ga Tattaunawa Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai Da Dunkulewar Duniya
Daga Birnin Sin

Gudummawar Sin Ga Tattaunawa Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai Da Dunkulewar Duniya

16 hours ago
Binciken Jin Ra’ayoyin Jama’a Na CGTN: Rahoton Matsayar Japan Kan Tsaro Na Takala Na Nuna Hatsari Mai Girma Game Da Tsaro
Daga Birnin Sin

Binciken Jin Ra’ayoyin Jama’a Na CGTN: Rahoton Matsayar Japan Kan Tsaro Na Takala Na Nuna Hatsari Mai Girma Game Da Tsaro

17 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Mai Fafutukar Inganta Ci Gaban Duniya A Koyaushe
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Mai Fafutukar Inganta Ci Gaban Duniya A Koyaushe

18 hours ago
Roy Jakobs: Ba Za A Iya Rabuwa Da Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ba
Daga Birnin Sin

Roy Jakobs: Ba Za A Iya Rabuwa Da Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ba

19 hours ago
Next Post
Ƴansanda Sun Damƙe Ƴan Fashi Da Masu Garkuwa Da Mutane 873 A Kano

Dubun Mai Garkuwa Da Mutane Ta Cika, An Yi Ram Da Shi A Jos

LABARAI MASU NASABA

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

July 18, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Akwai Bukatar Daina Cin Zarafin Malaman Makaranta

July 18, 2025
Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

July 18, 2025
Wata Motar Tankar Mai Ta Kama Da Wuta Tare Da Kone Wasu Motoci A Ibadan, Jihar Oyo

Wata Motar Tankar Mai Ta Kama Da Wuta Tare Da Kone Wasu Motoci A Ibadan, Jihar Oyo

July 18, 2025
Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

July 18, 2025
'Yan Bindiga

Kaduna: An Horar Da Sarakunan Gargajiya Kan Sasanta Rikici Da Samar Da Zaman Lafiya

July 18, 2025
Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce

Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce

July 18, 2025
yola

Tinubu Ya Kammala Hanyoyi 420 A Sassan Nijeriya Cikin Shekara 2

July 18, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Da Ke Sakandare

Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Da Ke Sakandare

July 18, 2025
Manzon Allah

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (3)

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.