• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Sabuwar Damar Kyautata Hulda Tsakanin Sin Da Hungary

byCGTN Hausa
1 year ago
Sin

“Ziyarar da shugaba Xi Jinping na kasar Sin ta kai kasarmu tana cike da ma’anar tarihi.” In ji Viktor Orban, firaministan kasar Hungary, yayin da yake hira da wakilin CMG a jiya Alhamis. Amma ko me ya sa ya ce tana da ma’anar tarihi? Saboda ziyarar shugaban ta haifar da dimbin sakamako.

Yayin wannan ziyarar da shugaba Xi Jinping ya kai kasar Hungary, shugabannin kasashen 2 sun gabatar da hadaddiyar sanarwa, inda suka sanar da daga matsayin huldar dake tsakanin kasashen 2, daga huldar abota da ta shafi manyan tsare-tsare a dukkan bangarori, zuwa wata mai alaka da sabon zamani, wadda za ta jure duk wani mawuyacin hali.

  • Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 5.7 A Watanni Hudu Na Farkon Bana
  • Sin: Haramta Fitar Da Kwakwalwar Kwamfuta Ga Huawei Da Amurka Ta Yi “Barazana Ce Ga Kasuwanci”

Manazartan al’amuran kasa da kasa na ganin cewa, wannan ci gaba ya nuna cewa, wasu harkoki na huldar dake tsakanin kasashen 2, da suka hada da amincewa da juna ta fuskar siyasa, da matsaya daya da suka cimma bisa manyan tsare-tsare, da hadin kansu a kokarin daidaita wasu al’amura, dukkansu za su cimma wani sabon matsayi. Kana huldar dake tsakanin kasashen 2 za ta iya jure duk wani kalubale, a duk wani yanayin al’amuran kasa da kasa. Ban da haka, kasashen 2 sun kulla yarjeniyoyin hadin gwiwa fiye da 10, wadanda suka aza harsashi ga yunkurin habaka hadin kan kasashen 2 a nan gaba.

Wani abun lura shi ne, Mista Orban ya musanta zargin da aka yi wa kasar Sin, cewa wai akwai “matsalar yawan samar da kayayyaki fiye da kima” a kasar, da “bukatar kawar da hadari” a kasar, da dai sauransu. A ganinsa, ci gaban kasar Sin dama ce ga tattalin arzikin kasashen Turai, maimakon kalubale mai hadari. Maganarsa ta nuna gaskiya da sanin ya kamata, da niyyar kasar Hungary ta zurfafa hadin gwiwa tare da kasar Sin.

Za mu iya hangar yadda kasashen Sin da Hungary za su hada gwiwarsu a kokarinsu na tabbatar da zamanantarwar kasa, da neman samun ci gaba da walwala tare, abun da zai taimaki yunkurin zurfafa hadin gwiwar da ke tsakanin kasar Sin da kasashen gabashin nahiyar Turai na tsakiya. (Bello Wang)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Sanya Wasu Kamfanoninta Cikin Jerin Wadanda Ba Za A Fitar Wa Kayayyaki Ba

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version