• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yaba Da Ra’ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Yaba Da Ra’ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon shugaban kasar Habasha, Mulatu Teshome ya bayyana cewa, an yaba da shawarar da kasar Sin ta gabatar, game da batun zaman lafiya da ci gaba a yankin kahon Afirka (HOA) a wani mataki na tallafawa kasashen yankin tinkarar kalubalen tsaro, da ci gaba da shugabanci, dake addabar su.

Daga ranar 20 zuwa 21 ga watan Yunin da ya gabata ne, aka gudanar da taron zaman lafiya da shugabanci na gari da raya kasa tsakanin Sin da yankin kahon Afirka karo na farko a birnin Addis Ababa, fadar mulkin kasar Habasha.

  • Sin Ta Yi Saurin Samun Karuwar Hukumomin Kula Da Hakkin Mallakar Fasaha

Babban taron zaman lafiya da ci gaban yankin, ya hallara ministoci da manyan jami’an gwamnatin kasashen yankin kahon Afirka, da suka hada da Habasha, da Kenya, da Sudan, da Sudan ta Kudu, da Somaliya, da Uganda da kuma Djibouti, da kuma Xue Bing, wakilin musamman na ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin mai kula da harkokin yankin kahon Afirka.

Tsohon shugaban kasar ta Habasha ya jaddada cewa, zaman lafiya da kwanciyar hankali na da muhimmanci ga ci gaban kowace kasa, inda ya ba da misali da kwarewar kasar Sin wajen samun bunkasuwa cikin lumana.

Ya bayyana cewa, labarin nasarorin da kasar Sin ta samu, da ci bunkasar tattalin arzikin kasar, sun samu ne sakamakon yadda kasar take zaune lafiya har ma da makwabtanta.

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Don haka, ya ce muna bukatar al’umma mai zaman lafiya da kwanciyar hankali, kuma idan babu zaman lafiya da kwanciyar hankali, babu wanda zai zo ya zuba mana jari.”

Ya kara da cewa, kasashen yankin kahon Afirka sun gamsu cewa, muna bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, kuma kokarin da kasar Sin ke yi na saukakawa da kuma hada kan kasashen dake makwabtaka da juna, don tattauna batun zaman lafiya da tsaro da ci gaba na da matukar muhimmanci.

Ya ce, yana fatan kasar Sin za ta ci gaba da karfafa wa yankin gwiwa, wajen tattauna batun zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Kuma idan Habasha da makwabtanta suna zaman lafiya, hakika za mu ci gajiyar hakan.” (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Fita Daga Kungiyar Kamfe Ta Tinubu Kan Takarar Musulmi Da Musulmi – Sanata Abbo

Next Post

An Bayyana Dangantakar Sin Da Afrika A Matsayin Mai Gagarumar Tasiri

Related

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

13 hours ago
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

14 hours ago
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden
Daga Birnin Sin

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

15 hours ago
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

16 hours ago
Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

17 hours ago
Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021
Daga Birnin Sin

Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021

18 hours ago
Next Post
An Bayyana Dangantakar Sin Da Afrika A Matsayin Mai Gagarumar Tasiri

An Bayyana Dangantakar Sin Da Afrika A Matsayin Mai Gagarumar Tasiri

LABARAI MASU NASABA

Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

July 29, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

July 29, 2025
Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

July 29, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.