• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Gadon Tunanin Iyalin Shugaba Xi Jinping Ta Wata Takardar Rubuce-rubuce

by CGTN Hausa
1 year ago
Xi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Mahaifiyar shugaba Xi Jinping Qi Xin ta taba yin rubuce-rubucen wasu maganganu a lokacin daular Ming ta kasar Sin, inda ta ce, “dalilin da ya sa ma’aikata suke girmama ni shi ne, ba na cin hanci da karbar rashawa, ba domin ina da tsattsauri ba, mutane sun yi imani da ni ne ba domin ina da kwarewa kan aiki ba, sai domin ina aiki cikin adalci. Idan na yi aiki cikin adalci, to ba za a cuci jama’a ba, idan ba na cin hanci da karbar rashawa, to, ma’aikata ba za su nuna lalaci ga aikinsu ba. Tabbatar da adalci zai kai ga tsara kuduri mai dacewa, kana hana cin hanci da karbar rashawa, zai kai ga samun girmamawa daga jama’a”.

Wadannan rubuce-rubuce masu ma’ana sun shaida tunanin iyalin shugaba Xi Jinping. Shugaba Xi yana tunawa da wadannan maganganun da mahaifiyarsa ta rubuta. A gun wani muhimmin taro, shugaba Xi ya taba tsamo wannan magana don gayawa dukkan membobin jam’iyyar Kwaminis ta Sin su tabbatar da adalci da hana cin hanci da karbar rashawa. Shugaba Xi ya yi kokarin kasancewa wani mutum mai samar da moriya ga jama’a ta hanyar koyi da tunanin iyalinsa. Ya taba ba da kyautar kudi ga wani dalibi mai fama da talauci har na tsawon shekaru 12 a jere don tabbatar da ya ci gaba da karatu, kana ya ziyarci wannan dalibi sau 8 da amsa wasikunsa sau 5, da zummar ba shi kwarin gwiwa. Yayin da yake aiki a garin Ningde, ya taba shiga kauyen Xiadang sau uku, da gina hanyoyin mota da tashar samar da wutar lantarki daga karfin ruwa a wurin. Bayan ya zama babban sakataren jam’iyyar, Xi Jinping ya bukaci dukkan membobin jam’iyyar su yi aiki a kauyuka, da aiwatar da ayyukan yaki da talauci, kuma karkashin jagorancinsa, kasar Sin ta kirkiro wani abun alajabi a tarihin yaki da talauci na dan Adam.

Xi Jinping ya kiyaye tunawa da wadanan maganganu, inda ya ce, ko da yake ana samu babban sauyi a zaman rayuwa ta wannan zamani, ya kamata a ci gaba da daukar iyali da tunanin iyali da muhimmanci. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Nuna Matukar Godiya Ga Mahaifiyarsa

Xi Jinping Ya Nuna Matukar Godiya Ga Mahaifiyarsa

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.