• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Wa Matashi Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Yi Wa Yarinya Fyade A Kebbi

by Umar Faruk
11 months ago
in Labarai
0
Kotu Ta Hana Miji Magana Da Matarsa Tsawon Mako Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotu da ke a Garin Argungu a Jihar Kebbi, ta yanke wa wani matashi mai suna Badamasi Abdullahi Mai shekaru 25 hukuncin daurin rai da rai a gidan gyaran hali, bisa samun sa da laifin yi wa wata yarinya ‘yar shekara 16 fyade.

An samu matashin da laifin ne a karkashin sashe na 259(1) na dokar laifuka ta Jihar Kebbi, 2021.

Lauyoyin gwamnati masu gabatar da kara sun gabatar da shaidu biyar tare da gabatar da takardun shaida guda bakwai don tabbatar da laifin da ake zarginsa da aikatawa a cikin shari’ar.

Kamar yadda bayanan a gaban kotun suka nuna, Badamasi Abdullahi, babban aboki ne ga yayan yarinyar da aka yiwa fyade, amma duk da kusancin sa da yayanta bai hana shi ya yi mata fyade ba.

Haka kuma ya aikata laifin ne bayan ya dawo daga siyan taba cigari.

Labarai Masu Nasaba

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Duk da rokon da ta yi masa cewa tana jinin haila, Badamasi ya kai mata hari tare da yi mata fyade.

Mai shari’a Shamsudeen Jafar ne, ya zartar da hukuncin, inda ya bayyana cewa shaidanni guda biyar da takardun shaida guda bakwai duk sun bayyana shaidar aikata laifin na fyade da ake zargin Badamasi Abdullahi da aikatawa a cikin watan fabrairu 2024 .

Haka kuma masu bayar da kariya sun kasa gabatar da kwakwaran hujjoji ko bayanai da za su soke sahihancin shaida da hujjojin da masu gabatar da kara suka gabatar a gabanta,” in ji kotu a yayin gabatar da hukuncinta”

Kotun ta ci gaba da bayyana cewa “A bisa sashe na 259 (1) na dokar laifuka ta jihar Kebbi, 2021, Badamasi Abdullahi, namiji, dan shekaru 25 da haihuwa a duniya kotu ta kama ka da laifin yi wa yarinya ‘yar shekara 16, bisa ga haka kotu ta yanke maka hukuncin daurin rai da rai zuwa gida gyaran hali.

A yayin da yake kare kansa, Badamasi Abdullahi ya kira shaida guda daya kuma ya ba da shaidar kansa.

Sai dai masu gabatar da kara sun tabbatar da duk wani abu da ke tattare da aikata laifin fyade, wanda ya kai ga daurin rai da rai ga wanda a ke tuhumar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FyadeKebbiKotuMatashi
ShareTweetSendShare
Previous Post

MDD Ta Zartas Da Kudurin Kafa Yanayi Maras Shinge Ga Masu Bukata Ta Musamman

Next Post

Majalisar Tarayya Ta Samar Da Naira Biliyan 24 Domin Gyara Filin Jiragen Sama Na Kebbi Da Nasarawa

Related

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya
Labarai

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

11 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

12 hours ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

14 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

15 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

15 hours ago
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri
Labarai

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

18 hours ago
Next Post
Majalisar Tarayya Ta Samar Da Naira Biliyan 24 Domin Gyara Filin Jiragen Sama Na Kebbi Da Nasarawa

Majalisar Tarayya Ta Samar Da Naira Biliyan 24 Domin Gyara Filin Jiragen Sama Na Kebbi Da Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga KwaÉ—ayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga KwaÉ—ayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.