• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Kara Samun ‘Yan Siyasar Amurka Da Suka Zama Manyan Kusoshi A Kasuwar Hannayen Jari

by CMG Hausa
3 years ago
in Labarai
0
Ana Kara Samun ‘Yan Siyasar Amurka Da Suka Zama Manyan Kusoshi A Kasuwar Hannayen Jari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kasar Amurka, idan an ambaci sunan “kusa a kasuwar hannayen jari daga majalisar dokokin kasar”, za’a iya tunawa da shugabar majalisar wakilan kasar Nancy Pelosi da iyalanta.

Amma a hakikanin gaskiya, ba ita kadai da iyalanta ba, kana, ba daga majalisar dokokin kasar kawai ba ne, wato a fagen siyasar Amurka, ana iya samun kusoshi da dama a kasuwar hannayen jari.

  • Kasar Sin Ta Jinjinawa Hanyoyin Da Kasashen Yankin Manyan Tafkunan Afirka Ke Bi Wajen Magance Matsalolinsu

Bayanan da aka fitar game da harkokin kudi na jami’an gwamnatin Amurka kimanin 12000 sun shaida cewa, daga shekara ta 2016 zuwa ta 2021, yawan takardun hannayen jari da sama da kaso 20 bisa dari na wadannan jami’ai suka mallaka ko suka yi cinikinsu, su kan karu ko ragu, daidai da kudirin ofisoshin ayyukansu.

Kusan wata daya da ya gabata, an wallafa hotunan sanatocin Amurka 97 a jaridar New York Times. Binciken jaridar ya nuna cewa, daga shekara ta 2019 zuwa ta 2021, cinikin takardun hannayen jari da wadannan sanatocin suka yi, ya yi daidai da ayyukan kwamitocinsu, wato, lokutan saye ko sayar da takardun hannayen jarin da suka yi, suna yin daidai da lokutan da majalisar dokokin Amurka ta binciki wasu kamfanoni, ko kuma aka bayar da wasu muhimman bayanai.

Ana kara samun ‘yan siyasar Amurka da suka zama manyan kusoshi a kasuwar hannayen jari, al’amarin da ya janyo rashin jin dadi daga al’ummar kasar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Gazawar aikin dokoki, yana taimakawa ‘yan siyasar Amurka samun riba mai tsoka a kasuwar hannayen jari, daidai da labaran sirri da suka samu a wuraren aiki. Kana, gwamnatin kasar ba ta daukar matakai.

Sakamakon sabon binciken jin ra’ayin al’umma da kamfanin Gallup ya yi, ya nuna cewa, yawan al’ummar kasar Amurka da suka amince da majalisar dokokin kasar ya ragu warwas, har ya sauka zuwa kaso 7 bisa dari. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 197 Sun Kamu Da Cutar Kwalara A Adamawa

Next Post

An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

Related

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

9 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

9 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

11 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

14 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

15 hours ago
Next Post
An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.