• English
  • Business News
Friday, June 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Kara Samun ‘Yan Siyasar Amurka Da Suka Zama Manyan Kusoshi A Kasuwar Hannayen Jari

by CMG Hausa
3 years ago
in Labarai
0
Ana Kara Samun ‘Yan Siyasar Amurka Da Suka Zama Manyan Kusoshi A Kasuwar Hannayen Jari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kasar Amurka, idan an ambaci sunan “kusa a kasuwar hannayen jari daga majalisar dokokin kasar”, za’a iya tunawa da shugabar majalisar wakilan kasar Nancy Pelosi da iyalanta.

Amma a hakikanin gaskiya, ba ita kadai da iyalanta ba, kana, ba daga majalisar dokokin kasar kawai ba ne, wato a fagen siyasar Amurka, ana iya samun kusoshi da dama a kasuwar hannayen jari.

  • Kasar Sin Ta Jinjinawa Hanyoyin Da Kasashen Yankin Manyan Tafkunan Afirka Ke Bi Wajen Magance Matsalolinsu

Bayanan da aka fitar game da harkokin kudi na jami’an gwamnatin Amurka kimanin 12000 sun shaida cewa, daga shekara ta 2016 zuwa ta 2021, yawan takardun hannayen jari da sama da kaso 20 bisa dari na wadannan jami’ai suka mallaka ko suka yi cinikinsu, su kan karu ko ragu, daidai da kudirin ofisoshin ayyukansu.

Kusan wata daya da ya gabata, an wallafa hotunan sanatocin Amurka 97 a jaridar New York Times. Binciken jaridar ya nuna cewa, daga shekara ta 2019 zuwa ta 2021, cinikin takardun hannayen jari da wadannan sanatocin suka yi, ya yi daidai da ayyukan kwamitocinsu, wato, lokutan saye ko sayar da takardun hannayen jarin da suka yi, suna yin daidai da lokutan da majalisar dokokin Amurka ta binciki wasu kamfanoni, ko kuma aka bayar da wasu muhimman bayanai.

Ana kara samun ‘yan siyasar Amurka da suka zama manyan kusoshi a kasuwar hannayen jari, al’amarin da ya janyo rashin jin dadi daga al’ummar kasar.

Labarai Masu Nasaba

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

Gazawar aikin dokoki, yana taimakawa ‘yan siyasar Amurka samun riba mai tsoka a kasuwar hannayen jari, daidai da labaran sirri da suka samu a wuraren aiki. Kana, gwamnatin kasar ba ta daukar matakai.

Sakamakon sabon binciken jin ra’ayin al’umma da kamfanin Gallup ya yi, ya nuna cewa, yawan al’ummar kasar Amurka da suka amince da majalisar dokokin kasar ya ragu warwas, har ya sauka zuwa kaso 7 bisa dari. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 197 Sun Kamu Da Cutar Kwalara A Adamawa

Next Post

An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

Related

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina
Tsaro

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

58 minutes ago
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

1 hour ago
gombe
Labarai

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

2 hours ago
Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

2 hours ago
Amurka
Labarai

Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya

3 hours ago
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi
Manyan Labarai

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

4 hours ago
Next Post
An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

An Samar Da Guraban Ayyukan Yi Ga Karin Mutane Miliyan 10.01 A Kasar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumbar Bana

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

June 13, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

June 13, 2025
gombe

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

June 13, 2025
Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

June 13, 2025
Amurka

Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya

June 13, 2025
Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

June 13, 2025
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

June 13, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah S.A.W (2)

June 13, 2025
Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

June 13, 2025
nijeriya

Yadda Badakalar Tallafin Man Fetur Ta Zame Wa Nijeriya Alakakai

June 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.