• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Asibitin Yara Na Hasiya Bayero Zai Dawo Aiki – Abba Gida-Gida

by Muhammad
2 years ago
Hasiya Bayero

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya tabbatar wa jama’ar Jihar Kano cewa, asibitin yara na Hasiya Bayero, zai koma bakin aiki nan da makonni biyu masu zuwa.

Ginin asibitin yana daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin kwato daga hannun wanda gwamnatin Abdullahi Ganduje ta mallakawa a cewar gwamnatin mai ci.

  • NLC Za Ta Yi Zama Kan Hana Wasu Ma’aikatan Kano Albashi
  • Gwamnatin Kano Za Ta Bincike Dakatar Da Albashin Ma’aikatan Kano 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mukaddashin sakataren yada labaran gwamnan Jihar, Malam Hisham Habib, ya fitar a Kano ranar Lahadi.

Yusuf ya bayyana haka ne a Kano a lokacin da ya karbi bakuncin Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir, wanda ya kai masa ziyarar Sallah.

Gwamnan ya umarci kwamishinan lafiya, Dr. Abubakar Labaran, da ya yi aiki ba dare ba rana domin ganin an dawo da asibitin aiki.

LABARAI MASU NASABA

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

Gwamnan ya ba da tabbacin cewa gwamnati mai ci za ta ci gaba da ba da fifiko a bangaren kiwon lafiya don tabbatar da manufofinta na bunkasa fannin lafiya a fadin jihar.

Gwamnan ya nuna damuwarsa kan yanayin tsaftar muhalli a jihar, ya nanata kudurin gwamnatinsa da Jam’iyyar NNPP ke jagoranta na tsabtace muhalli.

Gwamnan ya kalubalanci masu suka da su rika ajiye bayanan aikinsa, su kuma yi masa hukunci bayan ya kammala wa’adinsa, yana mai tambayar dalilin da ya sa duk wani mai mulki zai iya kwace dukiyar jama’a ya mayar da ita don amfanin kansa.

Tun da farko, Abdulkadir ya shaida wa gwamnan cewa majalisar masarautar ta kafa kungiyar ‘yan banga don inganta tsaro da zaman lafiya a tsakanin mazauna yankin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hasiya Bayero
Manyan Labarai

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Asuu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Next Post
JAMB Ta Janye Sakamakon Jarabawar UTME Kan Yaudarar ‘Yan Nijeriya Da Sakamakon Bogi

JAMB Ta Janye Sakamakon Jarabawar UTME Kan Yaudarar ‘Yan Nijeriya Da Sakamakon Bogi

LABARAI MASU NASABA

Hasiya Bayero

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.