• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Ne A Bidiyon Da Ake Yadawa Da Cewa Ana Sayen Kuri’u Ba – Masu Soro

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Ba Ni Ne A Bidiyon Da Ake Yadawa Da Cewa Ana Sayen Kuri’u Ba – Masu Soro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Bauchi ya shaida cewar hotuna mai motsi da ake yadawa da ke nuna wani mutum na mika wa mata kudi da bukatar su zabi PDP, ya ce sam ba shi ba ne.

Kwamishinan a hirarsa da wakilin gidan rediyon VOA Hausa, ya nuna damuwarsa kan hoton aka yada da aka danganta da shi, ya yi barazanar daukan matakin shari’a.

  • Dandazon Jama’a Sun Fito Jefa Kuri’a A Zaben Gwamna A Bauchi

Wakilinmu ya labarto cewa tun jiya Juma’a ne dai wani bidiyo ya yi ya yawo a duniya inda ake cewa wani kwamishina a jihar Bauchi ya rabon kudi don a zabi PDP. Bidiyon ya yi yawo sosai a shafukan Tweeter.

A cewarsa, “Sunana Honorable Adamu Manu Soro kwamishina na matasa da wasanni na jihar Bauchi.

“Wannan hoton bidiyon da ake yadawa tazuniya ce duk wanda ya San jihar Bauchi ya San Mai girma gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad (Kauran Bauchi) ya yi kokari a wajen ayyuka a gani da a tabbatar, don haka ba sai wani jami’insa ya je yana sayen kuri’a ba. Al’ummar jihar Bauchi sun san Kaura ya yi kuma sun gani a kasa.

Labarai Masu Nasaba

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

“Sam ba nine a wannan hoton ba kuma na yi hira da wata kayar yada labarai na gaya musu cewa wannan hotun ha nina ba ne, Kuma duk wata jarida ko mutumin da ya wallafa wannan labarin ya yi ne domin ya bata min suna Kuma insha Allahu ni zan nemi hakkina ta bangaren shari’a”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Jam’iyyun Kasa Da Kasa Sun Yaba Da Jawabin Xi Yayin Taron Tattaunawa

Next Post

Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

Related

Masu soro
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

3 hours ago
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 
Rahotonni

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

3 hours ago
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma
Labarai

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

4 hours ago
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

4 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 19-09-2025

5 hours ago
Masu soro
Labarai

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

6 hours ago
Next Post
Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

LABARAI MASU NASABA

Masu soro

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Masu soro

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.