• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Maganar Dawo Da Tallafin Man Fetur –  NNPCL

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
NNPCL
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban jami’in gudanarwa na kamfanin kula da albarkatun mai na kasa (NNPCL), Mele Kyari, ya jaddada cewa, babu maganar dawo biyan tallafin mai gaba daya a Nijeriya.

Ya shaida hakan ne a lokacin da ya ke ganawa da manema labarai a fadar shugaban kasa da ke Abuja bayan wata ganawa da ya yi da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

  • Rikicin Falasdinu Da Isra’ila: Saudiyya Ta Dakatar Da Duk Wata Tattaunawa Da Isra’ila
  • Ba A Dakatar Da Mele Kyari Ba —NNPCL

Idan za a tuna dai, shugaban kungiyar (PENGASSAN), Festus Osifo, a ranar Jama’a ya yi ikirarin cewa, gwamnati ta dawo da biyan tallafin mai, duk da cewa, gwamnatin ta janye tallafin man ferur din tun a watan Mayu.

A nasa jawabin, Shugaban kamfanin NNPCL  Kyari, ya yi bayanin cewa, sayar da mai da ake yi a wasu jihohi akan farashi mai sauki ba shi ke nufin an dawo da biyan tallafin man fetur ba.

Dangen da dogon layukan mai da ake samu a wasu gidajen mai a sassan kasar nan, Kyari ya ce, matsalar ta samu asali ne sakamakon rufewar wasu hanyoyin da man ke bi zuwa matattararsa na arewacin kasar da ya ke taso wa daga kudancin kasar nan, hakan ya janyo tsaikon samar da isashshen man a wasu wurare.

Labarai Masu Nasaba

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

Ya kara da cewa, tsere a tsakanin ‘yan kasuwa masu sayar da man a gidajen man  ne ya janyo raguwar farashin mai a wasu gidajen man.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Danyen MaiKamfanin man ferurNNPCL
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinkarar Kalubalen Duniya Ta Hanyar Haɗin Gwiwar Aikin Gona Na Shawarar Ziri Ɗaya Da Hanya Ɗaya

Next Post

Bayan Rage Farashin Siminti, BUA Ya Kara Farashin Suga, Fulawa Da Taliya

Related

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci
Labarai

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

4 minutes ago
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

1 hour ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

2 hours ago
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi
Labarai

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

3 hours ago
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina
Labarai

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

3 hours ago
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1
Labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

5 hours ago
Next Post
Bayan Rage Farashin Siminti, BUA Ya Kara Farashin Suga, Fulawa Da Taliya

Bayan Rage Farashin Siminti, BUA Ya Kara Farashin Suga, Fulawa Da Taliya

LABARAI MASU NASABA

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

September 4, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.