• English
  • Business News
Friday, July 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bangarori Daban Daban Sun Yabawa Jawabin Xi Jinping A Yayin Kwarya-kwaryan Taron APEC

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Bangarori Daban Daban Sun Yabawa Jawabin Xi Jinping A Yayin Kwarya-kwaryan Taron APEC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar da jawabi yayin kwarya-kwaryan taron shugabannin kungiyar hadin gwiwar raya tattalin arzikin yankin Asiya da tekun Pasifik ko APEC karo na 30, wanda ya ja hankalin kasa da kasa sosai. Wasu mutane daga kasashe da dama sun bayyana cewa, shugaba Xi ya yi nazari kan yanayin bunkasuwar yankin a wannan lokaci, da kiyaye hadin gwiwa tsakanin kasashen yankin Asiya da tekun Pasifik don nuna taswirar raya yankin a shekaru 30 masu zuwa. Sun kuma yi imanin cewa, kasar Sin za ta sa kaimi ga samun karin nasarori kan hadin gwiwar dake tsakanin kasashen Asiya da tekun Pasifik, da samar da sabbin gudummawa wajen samun ci gaba a yankin har ma a duk duniya baki daya.

Direkten sashen nazarin ilmin siyasa na jami’ar Cape Town ta kasar Afirka ta Kudu Mbulle-Nziege Leonard ya bayyana cewa, kasar Sin tana da fasahohi masu tarin yawa wajen yaki da talauci. Ya ce cikin shekaru 40 da suka gabata, Sin ta cimma burin fitar da mutane mafi yawa daga kangin talauci, kuma idan aka yi la’akari da bunkasuwar yankin, fasahohin Sin ba ma taimakawa mata samun ci gaba ba kadai za su yi ba, har ma da taimakawa sauran kasashen Asiya da tekun Pasifik.

A nasa bangare, masanin harkokin tattalin arziki da siyasa na kasar Ruwanda, Rusa Bagirishya ya bayyana cewa, Sin ta samu manyan nasarori na ci gaba, har ma ta samar da gudummawa wajen zamanintar da kasa da kasa a duniya, lamarin da ya kawo kyakkyawan fata ga kasashe masu neman samun bunkasuwa cikin lumana. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaAPECSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Kula Da Rainin Wayo Da ‘Yan Mata Ke Fuskanta Wurin Samari

Next Post

Hadaddiyar Tawagar Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Za Ta Ziyarci Kasar Sin

Related

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

38 minutes ago
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

2 hours ago
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

3 hours ago
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

4 hours ago
An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa

5 hours ago
Fahimtar Sabon Tunani: Mene Ne Birnin Zamani Na Al’umma
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Mene Ne Birnin Zamani Na Al’umma

6 hours ago
Next Post
Hadaddiyar Tawagar Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Za Ta Ziyarci Kasar Sin

Hadaddiyar Tawagar Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Za Ta Ziyarci Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

July 25, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

July 25, 2025
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

July 25, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi

2027: Masu Neman Takarar Shugaban Kasa A PDP Sun Kara Matsa Kaimi Bayan Ficewar Atiku

July 25, 2025
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

July 25, 2025
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

July 25, 2025
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

July 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

July 25, 2025
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

July 25, 2025
Jihohin Da Ke Shirin Rage Kudin Wutar Lantarki Su Shirya Biyan Tallafi – Ministan Wuta

Jihohin Da Ke Shirin Rage Kudin Wutar Lantarki Su Shirya Biyan Tallafi – Ministan Wuta

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.