• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bauchi Za Ta Gudanar Da Zaɓen Shugabannin Ƙananan Hukumomi A Watan Agusta

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Bauchi Za Ta Gudanar Da Zaɓen Shugabannin Ƙananan Hukumomi A Watan Agusta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar shirya zaɓe mai zaman kanta ta jihar Bauchi (BASIEC) ta shirya gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi 20 da suke jihar Bauchi ranar 10 ga watan Agustan 2024. 

Shugaban hukumar BASIEC, Ahmed Makama, shi ne ya sanar da hakan a hirarsa da manema labarai a ranar Juma’a, ya na mai bada tabbatar cewa hukumar ta shirya gudanar da sahihi, ingattaccen kuma karɓaɓɓen zaɓe ga kowani ɓangare.

  • Goron Juma’a
  • Yajin Aiki: NAHCON Ta Gargadi NLC Kan Janyo Cikas Ga Jigilar Maniyyata

Ya ce bisa yadda suke ƙunshe a dokoki, BASIEC ta samu umarnin gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi cikin kwanaki 60 masu zuwa.

A cewarsa, “Idan ku ka lissafi kwanaki 60 daga yau, zai kasance ranar 6 ga watan Agusta ne kuma ba ranar Asabar ba, sannan, yawancin lokuta an saba gudanar da zaɓuka a ranakun Asabar. Don haka mun tura zaɓen zuwa ranar 10 ga watan Agustan 2024.”

Ahmed Malama ya cigaba da cewa BASIEC za ta yi amfani da adadin masu rajistan zaɓe na hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) wajen gudanar da zaɓen, yana mai cewa su a ɓangarensu ba su cika ajiye jerin masu rijistan zaɓe ba.

Labarai Masu Nasaba

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Shugaban hukumar zaɓen ya kuma sanar da cewa an fara sayar da fom ɗin neman tsayawa takara ga dukkanin mutanen da suke da buƙata da su fito su sayi fom ɗin.

Daga bisani sai shugaban ya yi ƙira ga jam’iyyun siyasa da masu ruwa da tsaki da su bi dokokin da aka gindaya wajen taimaka wa shirye-shiryen gudanar da zaɓen domin ganin an yi cikin kwanciyar hankali.

Ahmed ya tunatar da ‘yan siyasa da jam’iyyunsu cewa lokacin fara gangamin yaƙin neman zaɓe zai fara ne kwanaki 30 da lokacin gudanar da zaɓen kamar yadda yake ƙunshe cikin doka. Sai ya shawarci masu ruwa da tsaki da su yi biyayya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiZaben Kananan Hukumomi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Gana Da Firaministan Pakistan Da Mataimakin Shugaban Kasar Brazil

Next Post

Cinikayya Tsakanin Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 6.3

Related

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

24 minutes ago
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

4 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

5 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

16 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

17 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

18 hours ago
Next Post
Cinikayya Tsakanin Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 6.3

Cinikayya Tsakanin Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 6.3

LABARAI MASU NASABA

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.