• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Biyan Kudin Fansa: ‘Yan Bindiga Sun Sako ‘Yar Fasto A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
3 years ago
in Labarai
0
Bayan Biyan Kudin Fansa: ‘Yan Bindiga Sun Sako ‘Yar Fasto A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu masu garkuwa da mutane domin binyan kudin fansa, sun sako ‘yar fasto Daniel Umaru, ‘yar kasa da shekara 13, biyo bayan biyan kudin fansa, a garin Kwarhi a karamar hukumar Hong a jihar Adamawa.

Sai dai ba a bayyana yawan adadin kudaden da aka biya, domin ceto rayuwarta ba.

  • Zargin Badakalar 1.85bn: Buratai Zai Maka ‘Sahara Reporters’ A Kotu 
  • Hawan Nassarawa: Sarkin Kano Ba Zai Ziyarci Gidan Gwamnatin Kano Ba

Rahotanni, sun tabbatar da cewa ba ranar Asabar ne ‘yan uwa da abokan arziki, suka gudanar da jana’izar ‘yan uwan yarinyar biyu da masu garkuwa da mutanen suka kashe, lokacin da suka je sace yarinyar.

Dama dai a ranar 7 ga watan Yulin 2022 ne, rahotanni sukace wasu mutane sun shiga gidan Fasto Daniel Umaru, suna harbe-harben bindigogi, inda sika kashe ‘ya’yansa biyu da garkuwa da ‘yarsa ‘yar shekaru 13, yanzu haka dai faston na ci gaba da karban magani a asibiti.

Majiya daga iyalan yarinyar sun tabbatar da cewa mutanen da suka yi garkuwa da yarinyar sun sako ta, biyo bayan biyan makudan kudade, sai dai majiyar bata bayyana yawan kudaden ba.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

Tace “mun biya kudade da yawa, kafin masu garkuwa da ita, su sako mana ita a ranar Asabar da yamma, bayan an gudanar da jana’izar ‘yan uwanta biyu a harabar cocin EYN a Kwarhi.

“A yanzu haka dai, ita da babanta likitoci na kokarin ceto rayuwarsu a asibitin Jami’ar Modibbo Adama da ke Yola, biyo bayan raunukan da maharan suka ji musu” in ji majiyar iyalin Faston.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da sako yarinyar, DSP Sulaiman Ngoroji, shi ne kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, ya ce tuni yarinyar ta koma gida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaFastoGarkuwaKisaKudin FansaYarinya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Badakalar 1.85bn: Buratai Zai Maka ‘Sahara Reporters’ A Kotu 

Next Post

Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

Related

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

3 hours ago
Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote
Labarai

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

5 hours ago
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

5 hours ago
Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa
Labarai

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

6 hours ago
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
Manyan Labarai

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

8 hours ago
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

9 hours ago
Next Post
Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Raya Kimiyya Da Fasaha Da Dogaro Da Karfi Na Kashin Kai Sun Ingiza Ci Gaban Kasar Sin 

Fahimtar Sabon Tunani: Raya Kimiyya Da Fasaha Da Dogaro Da Karfi Na Kashin Kai Sun Ingiza Ci Gaban Kasar Sin 

June 12, 2025
De Bruyne Ya Kammala Komawa Napoli Bayan Barin Man City

De Bruyne Ya Kammala Komawa Napoli Bayan Barin Man City

June 12, 2025
Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

June 12, 2025
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

June 12, 2025
An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

June 12, 2025
Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

June 12, 2025
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

June 12, 2025
Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

June 12, 2025
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.