• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Fito Da Ƙima Da Darajar Manoma A Nijeriya – Kungiyar Manoma

by Sulaiman and El-Zaharadeen Umar
2 years ago
in Labarai
0
Buhari Ya Fito Da Ƙima Da Darajar Manoma A Nijeriya – Kungiyar Manoma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Manoma ta Ƙasa reshen jihar Katsina AFAN, ta bayyana tsohon shugaban Kasa Muhammad Buhari a matsayin wani gwarzo wanda tsare-tsaren gwamnatin sa ne suka fito da ƙima da kuma martabar manoma a Nijeriya.

Shugaban Kungiyar a jihar Hon. Ya’u Umar Gwajo-Gwajo ya bayyana haka a lokacin da kungiyar ta kaiwa tsohon shugaban Kasar ziyarar ban girma a gidansa da ke Daura.

  • Abin Da Ya Sa Manoman Katsina Suka Mayar Da Martani Kan Alkwarin Gwamna Radda

A cewarsa, tsare-tsaren da gwamnatin shugaba Buhari ta zo da su a ɓangaren noma sun taimaka matuƙa musamman yadda kananan manoma suka amfana da tsarin, sabida haka ne manoma yanzun suka zama kamar wasu sarakai.

Hon. Ya’u Umar Gwajo-Gwajo ya ce duk wani manomi a ƙasar nan yana cikin rufin asiri, sai dai ba mai gane wannan kokari da shugaba Buhari ya yi sai mai hankali da tunani zai gane tasirin tsare-tsaren gwamnatinsa a harkar noma.

Haka kuma, ya bayyana cewa a baya, jihar Katsina babu injinan casar shinkafa, yanzu kuwa har katafaran kamfanin casar shinkafa akwai wanda shi shugaban ƙasa ya bude da kansa, kuma yana samar da shinkafa yadda ya kamata a jihar Katsina da wasu jihohin Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Hon. Ya’u Umar wanda ya samu rakiyar wasu daga cikin shugabannin kungiyar na jihar ya bayyana dalilin kawo wannan ziyara, inda ya ce sun zo ne akan batutuwa masu muhimmanci guda biyu.

‘Mai girma tsohon shugaban Kasa, mun zo tayaka murna ka gama mulki lafiya ka dawo gida, lallai muna yi wa Allah godiya akan wannan ni’ima da ya yi mana na samunka a matsayin shugaban ƙasa wanda ya san ciwon manoma ‘ inji Gwajo-Gwajo

Shugaban kungiyar ya ƙara da cewa batu na biyu da ya kawo su shi ne, neman shawara da neman albarka ga tsohon shugaban ƙasar musamman abubuwan da suka shafi yadda za su ƙara inganta harkokin noma da kiwo a wannan yanki na arewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yajin aiki: Tinubu Ya Roki Kungiyar Kwadago Da Ta Dan Kara Masa Lokaci

Next Post

Shugaba Xi Ya Yi Rangadi A Lardin Sichuan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Related

Labarai

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

40 seconds ago
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu
Labarai

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

2 hours ago
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Labarai

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

3 hours ago
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

5 hours ago
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2
Labarai

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

6 hours ago
Buhari
Labarai

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

7 hours ago
Next Post
Shugaba Xi Ya Yi Rangadi A Lardin Sichuan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Shugaba Xi Ya Yi Rangadi A Lardin Sichuan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
Buhari

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.