• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bunkasar Cinikin Waje Ta Kasar Sin Ta Wuce Zaton Mutane

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Bunkasar Cinikin Waje Ta Kasar Sin Ta Wuce Zaton Mutane
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kwastam ta kasar Sin ta bayyana yau Talata cewa, darajar kayayyakin da kasar ta sayar zuwa ketare a watan Afrilun bana ta kai kudin Sin RMB yuan traliyan 2.02, wadda ta karu da 16.8% bisa na makamancin lokacin bara. Bunkasar darajar kayayyakin da kasar Sin ta sayar zuwa ketare a watan Afrilu ta sake wuce zaton mutane.

Kamfanin dillancin labaru na AP ya ruwaito cewa, ko da yake bukatun da ke akwai a duniya sun yi rauni, amma kasar Sin ta yi fice wajen sayar da kaya zuwa ketare.

  • Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Nadin Sarautar Sarki Charles III

Me ya sa hakan? Saboda gwamnatin kasar Sin ta dade tana kara azama kan manufarta ta bude kofarta ga ketare, da fitar da matakan tabbatar da kwanciyar hankali a cinikin waje.

Tun daga farkon shekarar bana ne hukumomin sassan kasar Sin suka dauki matakan sa kaimi kan bunkasuwar cinikin waje, kana kamfanonin kasar Sin sun je ketare domin neman kwangiloli.

A karshen watan Afrilu kuma, gwamnatin Sin ta fitar da wasu sabbin matakai, ciki had da maido da shirya shagulgula a zahiri a gida, shirya tattaunawa tsakanin kamfanonin kera motoci da kamfanonin jigilar kaya cikin jiragen ruwa, da goyon bayan kamfanonin cinikin waje su yi ciniki ta yanar gizo tsakanin kasa da kasa da kuma habaka hanyoyin sayar da kayayyaki. Dukkan matakan suna da amfani da dacewa, tare da samarwa kamfanonin cinikin waje sabbin damammakin ci gaba.

Labarai Masu Nasaba

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

An yi imanin cewa, sakamakon gudanar da shagulgula da dama a gida, da kara saukaka yin mu’amala a tsakanin mutane, da kuma rika yin kirkire-kirkire a harkokin ciniki, kasar Sin za ta samu karin kuzari kan raya cinikin waje, kuma za ta kara aikewa duniya alamar saurin farfadowar tattalin arzikinta. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Aikawa Takwaransa Na Ruwanda Sakon Jaje Game Da Balain Ruwan Sama

Next Post

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2, Sun Kwato Makamai A Anambra

Related

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha
Daga Birnin Sin

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

19 minutes ago
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6
Daga Birnin Sin

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

1 hour ago
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

2 hours ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu

19 hours ago
Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana

21 hours ago
Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing
Daga Birnin Sin

Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing

21 hours ago
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2, Sun Kwato Makamai A Anambra

Jami'an Tsaro Sun Kashe Mahara 2, Sun Kwato Makamai A Anambra

LABARAI MASU NASABA

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

August 1, 2025
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

August 1, 2025
Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar É—orewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar É—orewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

August 1, 2025
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

August 1, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 01-07-2025

August 1, 2025
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

August 1, 2025
Tinubu Ya Cika AlÆ™awurran Da Ya ÆŠauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

Tinubu Ya Cika AlÆ™awurran Da Ya ÆŠauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

August 1, 2025
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

August 1, 2025
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.