• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ciniki Tsakanin Sin Da Kasashen Waje Na Samun Bunkasuwa Yadda Ya Kamata

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ciniki Tsakanin Sin Da Kasashen Waje Na Samun Bunkasuwa Yadda Ya Kamata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alkaluman da kasar Sin ta fitar sun nuna cewa, daga watan Janairu zuwa Mayun bana, darajar cinikin shige da fice na kasar ta kai kudin Sin Yuan triliyan 17.5, kwatankwacin fiye da dalar Amurka biliyan 2413.5, wanda ya karu da 6.3% bisa makamancin lokacin bara. Abin lura shi ne, saurin bunkasuwar cinikin shige da fice a watan Mayu ya kai 8.6%, wanda ya karu da 0.6% bisa na watan Afrilu. Kafofin yada labaran kasashen waje, ciki hadda Reuters sun nuna cewa, cinikin da Sin take yi da kasashen waje na samun ci gaba fiye da hasashen da aka yi, duk da shingayen da Amurka da wasu kasashen Turai suka sanyawa kasar, lamarin dake bayyana cewa, kamfanonin Sin sun cimma nasarar habaka kasuwannin ketare, kana tattalin arzikin kasar Sin na da karfin juriya.

Hakika dai, ba hajoji kawai kasar Sin take sanarwa duniya ba, ta kuma gabatarwa duk duniya sabbin damarmaki da babbar kasuwa. Alkaluma na nuna cewa, a cikin watanni 5 na farkon bana, yawan hajojin da Sin ta shigo da su ya karu da 6.4% bisa na makamancin lokacin a bara, tana kara shigo da kayayyaki masu yawa.

A kwanakin baya, asusun ba da lamuni na duniya wato IMF da bankin Paris na kasar Faransa da bankin Amurka da sauran hukumomin hada-hadar kudi a duniya, sun kyautata hasashensu kan bunkasar tattalin arzikin Sin zuwa 5%, saboda yadda ciniki ke samun bunkasuwa tsakanin Sin da kasashen ketare. Kafofin yada labarai na duniya da dama sun nuna cewa, a kasar Sin, GDPn mai yawa da kyakkyawan tsare-tsaren masana’antu, da karuwar yawan mutane masu matsakaicin kudin shiga, sun zama abubuwan da masu zuba jari na kasashen waje ba za su yi watsi da su ba, kuma Sin jigo ne mafi girma na ci gaban tattalin arzikin duniya. (Amina Xu)

 

 

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Kasurgumin Dan Bindiga, Buharin Yadi

Next Post

Me Ya Sa Shirin EU Na Kakaba Karin Haraji Kan Motoci Masu Amfani Da Lantarki Kirar Sin Bai Samu Karbuwa Ba?

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

16 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

18 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

19 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

20 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

2 days ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

2 days ago
Next Post
Me Ya Sa Shirin EU Na Kakaba Karin Haraji Kan Motoci Masu Amfani Da Lantarki Kirar Sin Bai Samu Karbuwa Ba?

Me Ya Sa Shirin EU Na Kakaba Karin Haraji Kan Motoci Masu Amfani Da Lantarki Kirar Sin Bai Samu Karbuwa Ba?

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.