• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Mai: Za Mu Bai Wa Masu Kananan Sana’o’i Biliyan 125 Don Habaka Jarinsu – Tinubu

Za A Raba Wa Mabukata Tan 200,000 Na Abinci, Da Tan 225,000 Na Takin Zamani 

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ina Sane Da Tsadar Rayuwa Da Ake Fama Da Ita, Ta Kusa Zuwa Karshe – Tinubu 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jawabin da ya gabatar ta kafafen yada labarai a ranar Litinin ga al’ummar Nijeriya, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce, gwammatinsa ta dauki wasu muhimman matakan da za su kawo karshen matsatsi da al’ummar kasa ke ciki sakamakon janye tallatin Mai. 

 

A cewarsa, za bai wa masu masana’antu 75 jari mai rangwame har na naira biliyan daya kowannen su, wanda za su biya a tsahon watanni 60 cikin hanyoyi mafi sauki.

  • Ina Sane Da Tsadar Rayuwa Da Ake Fama Da Ita, Ta Kusa Zuwa Karshe – Tinubu 

Kazalika, shugaban ya ce, masu matsakaita da kananan sana’o’i za su amfana da naira biliyan 125 domin habbaka jarinsu.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

Kazalika, daga cikin waccan biliyan 125 gwamnati za ta bada jari kyauta (mai hade da sharadi) na naira 50,000 ga masu kananan sana’o’i mutum 1,300 a kowace karamar hukuma.

 

Sannan, sauran biliyan 75 za su tafi wajen masu matsakaitan sana’o’i inda za a bai wa mutum 100,000 rance mai rangwame na naira 500,000 zuwa miliyan É—aya wanda za su biya a hankali cikin shakara uku.

 

Shugaban kasan ya bada umarnin fito da abinci har Ton 200,000 tare da takin zamani Ton 225,000 domin rabawa ga mabukata da manoma a fadin kasar nan.

 

Dukka a jawabin nasa, ya ce, nan ba da jimawa ba gwamnati za ta samar da kananan moticin bus masu amfani da gas har guda 3,000 domin kawo rangwame a kudin sufuri da jama’a ke fama da shi. Wadannan motoci za a raba su ne ga kamfanonin sufuri domin gudanar da su.

 

Haka nan kuma gwamnati ta ware makudan kudade domin noma hekta 500,000 a banagarori daban-daban na Æ™asar nan. Baya ga samar da abinci wannan shiri zai samarwa da matasa marasa aikin yi sana’a ta wucin-gadi.

 

Tare da gaggauta aiwatar da tsarin gyaran albashin ma’aikata da zarar gwamnati ta cimma matsayi da kungiyoyin kwadago.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Hafsoshi Da Sojoji Na Rundunar Sojan Sama Ta Laima Dake Zaman Abar Koyi

Next Post

PMI Na Masana’antun Sin Ya Karu A Watan Yuli

Related

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
Labarai

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

4 hours ago
sallah
Labarai

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

6 hours ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

9 hours ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

10 hours ago
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

21 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

22 hours ago
Next Post
PMI Na Masana’antun Sin Ya Karu A Watan Yuli

PMI Na Masana'antun Sin Ya Karu A Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

July 19, 2025
UTME

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

July 19, 2025
Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

July 19, 2025
‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

July 19, 2025
Abinci

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Yin Hadaka Da Jihar Nasarawa Don Bunkasa Noma

July 19, 2025
sallah

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

July 19, 2025
Shettima

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

July 19, 2025
Fyade

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

July 19, 2025
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.