Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan Kano ta kori Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP ta bayyana jam’iyyar APC da Dan takararta Dr. Nasiru Gawuna a matsayin wadda ta lashe zaben da aka yi ranar 18 ga watan Maris.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana Yusuf wanda ya tsaya takara a karkashin jam’iyyar (NNPP) a matsayin wanda ya lashe zaben.
Yayin da Nasir Gawuna, abokin hamayyarsa na APC bayan ya taya shi murna jam’iyyarsa ta garzaya kotu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp