• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Kungiyar ECOWAS Ta Kara  Kakaba Wa Nijar Da Masu Goyon Bayanta Takunkumai

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: Kungiyar ECOWAS Ta Kara  Kakaba Wa Nijar Da Masu Goyon Bayanta Takunkumai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar ECOWAS ta sanar da karin kakaba wasu takunkumai kan hukumomi da daidaikun mutane da ke goyon bayan gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar.

 

Mai magana da yawun shugaba Tinubu, Ajuri Ngelale ne ya bayyana hakan ga manema labarai a fadar shugaban kasa a ranar Talata a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

  • ECOWAS Za Ta Gudanar Da Taron Ƙoli A Abuja Kan Batun Juyin Mulki A Nijar

Ya ce, shugaba Bola Tinubu ya umurci mukaddashin gwamnan babban bankin Nijeriya (CBN), da ya aiwatar da sabbin takunkuman da aka kakaba.

Ya kara da cewa, matakan da aka dauka, amincewar daukacin kasashen kungiyar ECOWAS ne da shugabannin kasashensu suka cimma ba wai Nijeriya ce kadai ke aiwatar da takunkuman ba.

Labarai Masu Nasaba

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

A baya dai, ECOWAS ta bai wa gwamnatin mulkin soji wa’adin kwanaki bakwai na dawo da shugaba Mohamed Bazoum kan karagar mulki ko kuma su fuskanci tsangwama ta hanyar kakaba musu takunkumai ciki har da amfani da karfin Soji idan har gwamnatin mulkin sojin kasar ta gaza yin hakan.

 

Amma sojojin da suka yi juyin mulkin suka yi watsi da barazanar tare da bayyana shirinsu na fuskantar yaki da kasashen da ke karkashin kungiyar ECOWAS.

 

Ya kara da cewa, babban taron kungiyar ECOWAS da za a yi ranar Alhamis mai zuwa, zai fayyace matsayar Kungiyar ECOWAS dangane da halin da ake ciki a Jamhuriyar Nijar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Juyin MulkiNijarTakunkumi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Fitar Da Daftarin Dokoki Kan Fasahar Tantance Fuska

Next Post

Daliban Sin Da Afirka Sun Kammala Aikin Binciken Noma A Gansu

Related

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22
Labarai

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

40 minutes ago
FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista
Manyan Labarai

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

2 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Labarai

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

10 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

13 hours ago
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya
Ra'ayi Riga

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

14 hours ago
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

15 hours ago
Next Post
Daliban Sin Da Afirka Sun Kammala Aikin Binciken Noma A Gansu

Daliban Sin Da Afirka Sun Kammala Aikin Binciken Noma A Gansu

LABARAI MASU NASABA

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

June 3, 2025
FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.