• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

…Da Kudin Ajo Na Biya Wa Kanwata Kudin Makaranta – Wata ‘Yar Dirama

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Al'ajabi
0
ajo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kazalika mun samu zantawa da daya daga cikin ‘yammatan gidan, da ta yi magana da yawun shugabar ‘yammatan gidan, bayan da muka nemi jin ta bakin shugabar matan amma ba mu same ta ba, ta bayyana mana sunanta da abin da ya fito da ita daga gida, inda ta ce ta ji sha’awar wannan sana’a ce ta hanyar wata kawarta da suka hadu a shafin sada zumunta na Faccebook.

A ta bakinta…
Sunana Karima Bala daga Gwagwalada, kawai gani na yi wannan sana’a ta ban sha’awa, amma ba don na rasa ci da sha da sutura a gidammu bane. Kawai dai ina sha’ar abin ne idan na zo kallo, don haka sai abin ya ban sha’awa kawai ina son wasan a rayuwata.

  • Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Fyade A Katsina Da Zamfara, Sun Haifi ‘Ya’Ya Sama Da 500,000

Ba saboda auren dole ta bar gidansu ba…
Ni dai ba a taba cewa za a yi min aure ba ballantana na gudu, kuma harkar makaranta babana yana kokari, kawai dai na yi sha’a ce saboda na hadu da aboki a shafin sadarwar zamani, to muna hira da ita sai ta nuna min yanayin harkar da take yi.

Da farko dai ban gaya wa iyayena inda zan ce na ce musu dai zan je makaranta sai na taho wurinta.

Da na zo na yi wasa na kamar sati daya ban koma gida ba, an nemi ba a ganni ba, daga baya aka gano inda nake aka zo aka mayar da ni gida.
Yanzu dai ina da kyakkyawar fahimtar juna ni da iyayena, idan zan zo nan sai in ce mata Momcy ina son zuwa gidan Dirama kuma na taho.

Labarai Masu Nasaba

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Irin zaman da suke yi a gidan dirama…
Ni in na ce zamana a gidan Basulo ban ji dadi ba gaskiya na yi karya, saboda da ban ji dadi ba idan na tafi ba zan kara dawowa ba, ya danganta da yadda kika dauki kanki, idan ba ki da godiyar Allah dole ne ki zama daban.

Gaskiya ne wata tana sa wa rayuwarta cewa ita kawai ta fito ne bariki ta yi shaye-shaye, ko namiji ya kwana da ita ba ta damu da wani kasuwanci ba, amma a wadanda suka dauki harkar da muhimmanci namiji idan yana son ki, to kawai ya nuna miki gata yayin da kika hau dakalin da kike nuna bajinta.

Abin da ta samu a gidan dirama…
A gaskiya a fitowata harkar wannan wasa, an yi biki, da kudin na biya wa kanwata kudin jarabawar NECO da WAEC, inda kawata a Nasarawa ta yi cikon Naira 150,000 ta zana wannan jarrabawar.

Burinta…
A halin yanzu ba ni da burin da ya wuce na taimaka wa kannenna su ci gaba da karatu don haka ne na ajiye nawa karatun domin samun kudin da zan tallafa wa kannena su su yi gaba, domin iyayenna ba su karfin daukar nauyinsu. Kuma ina kira ga abokan aikina da su zauna lafiya da abokan arzikinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Amsa Wasikar Iyalan Fursunonin Sojojin Birtaniya Na Jirgin Ruwa Samfurin “Lisbon Maru”

Next Post

Kamfanin Huawai Ya Gudanar Da Bikin Baje Ayyukan Yi A Habasha

Related

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi
Al'ajabi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

1 week ago
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

3 weeks ago
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

1 month ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

2 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

2 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

’Yansanda Sun Kama ‘Yar Shekara 40 Bisa Zargin Yi Wa Almajiri Fyaɗe A Bauchi

3 months ago
Next Post
Kamfanin Huawai Ya Gudanar Da Bikin Baje Ayyukan Yi A Habasha

Kamfanin Huawai Ya Gudanar Da Bikin Baje Ayyukan Yi A Habasha

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

July 8, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

July 8, 2025
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

July 8, 2025
Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

‘Yan Bindiga Sun Hallaka ‘Yan Sa-kai Sama Da 70 A Filato

July 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

July 8, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

July 8, 2025
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 7, 2025
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

July 7, 2025
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

July 7, 2025
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

July 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.